Imaman shia

Daga wikishia
Welayat Ali (A.S)

Imaman Shi'a (arabic: أئمة أهل البيت) goma sha biyu ne dukkansu daga Ahlin Gidan Annabi (S.A.W), wato dukkansu daga iyalan gidan Manzo suke. Bisa wasu ruwayoyi su ne Halifofin manzan Allah (S.A.W) bayan shi kuma su ne Shuwagabannin Al-umar musilmi. Imam Ali (A.S) shi ne Imami na farko,sauran kuma `ƴaƴan shi ne da kuma jikokin shi, Hazrat Zahra (S) Bisa abin da ƴan `Yan Shi'a Imamiyya su ka yi imani da shi Imamai Allah ne ya naɗa su,suna da siffofi na musamman kamar Isma, abun nufi ba sa yin saɓo,suna da Siffa ta fifiko a kan sauran Mutane,suna kuma da Ilimin Gaibu da kuma haƙƙin Ceto ranar Alƙiyama,Suna da muƙamai irin na Manzan Allah ban da saukar Wahayi da kawo sabuwar Shari'a

Sharia.

Ahlus-sunna basu yarda da Imamancin Imaman `Yan Shi'a ba, amma suna nuna musu so kuma sun san su malaman addini ne sun kuma tabbatar da cewa suna da ilimi. A Kur'ani ba a anbaci sunan Imaman Shi'a ba, amma sunayan su yazo a Hudubar Ghadir da Hadisin Annabi (S.A.W),kamar a Hadisin da Jabir ya rawaito da Hadisin Halifofin Manzon Allah Goma sha biyu ne da wasu daga cikin hadisai.To bisa wanna hadisan kalifofin manzo Allah su goma sha biyu ne kuma dukan su daga Kuraishawa kuma daga cikin iyalin manzon Allah.

Bisa Imani `ƴan shia Imamiyya Imamu Ali ne Khalifan farko , wan na yazo daga hadisi daga manzo Allah,kuma daga nan sai ya zama duk Imami shi yake nada Imamin da zai zo bayan shi da hadisi a bayya ne, a bisa wanna tsari ne kalifofin manzon Allah suka zama guda goma sha biyu, ga su kamar haka

1-Ali ɗan Abi Ɗalib.

2-Hassan ɗan Ali

3Husaini ɗan Ali

4-Ali ɗan Husaini

5-Muhammad ɗan Ali

6-Jafar ɗan Muhammad

7-Musa ɗan Jafar

8-Ali ɗan Musa

9-Muhammad ɗan Ali

10-Ali ɗan Muhammad

11-Hassan ɗan Aliyu

12-Mahadi ɗan Hassan.

Bisa Ra'ayi Mafi rinjaye a gun `Yan Shi'a Imamai Goma sha ɗaya dukkansu sun yi Shahada ne, se na ƙarshan su wanda yake cikin Gaiba wato yana boye wanda zai Bayyana nan gaba zai cika duniya da Adalci bayan ta cika da Zalunci. Ahlus-Sunna ba su yi Imani da Imaman Shi'a ba a matsayin Halifofin Manzon Allah a bayansa, akwai litattafai da dama a kan Darajojin Imaman Shi'a a gun ƴan sunna da `Yan Shi'a baki ɗaya, kamar Al-Ershad da Dala'ilul Imama,ga kuma na Ahlus-Sunna, Yanabi'ul-Muwadda Attazkiratul Kawas da sauran su.

Matsayin Imamai

Imani da Imamanci na Imamai Goma sha biyu asasi ne da Ginshiƙi a Mazhabar Shi'a Isna Ashriyya [1] da imani da cewa Annabin Muslunci (S.A.W) ne yake naɗa shi da umarnin Allah.[2] `Ƴan Shi'a sun yarda da cewa sunan Imamai bai zo a cikin Kur'ani ba,to amma Allah ya yi Ishara akan Imamanci Imamai su a ayoyi da yawa kamar, a Ayatul Ulil-Amri,Ayatul- Tadhir,Ayatul Wilaya Ayatul Ikmal, Ayatu Tablig da kuma Ayatul Sadiƙin, [3]amma a Ruwayoyi an anbaci sunayan da yawan su.[4] Bisa imanin yan shia Imamai suna da matsayi da yawa kaman na manzon Allah ban da saukar Wahayi wato ba a saukar musu da wahayi da kuma kawo saban Shari'a abun nufi basabuwar sharia sukazo da ita ba.[5]

Hususiyar Imamai

A bisa Imanin ƴan Shi'a ga Hususiyoyin Imamai kamar haka:

  • -Isma su Imamai ba sa yin Zunubi.[6]
  • -Imamai suna da Fifiko Annabin Muslunci (S.A.W) hadda Annabawa da Malaiku da duk sauran Mutane.[7] riwayar da take shiryarwa kan fifikon Imamai kan dukkanin halittu riwaya ce da takai darajar Istifaza bari ma dai ta kai haddin Tawatiri [8]
  • Ilimin Gaibu,Imamai suna da ilimin Gaibu daga Allah[9]
  • Imamai suna da Wilaya Takwiniyya[10] koda yake akwai sabani amma Mafi yawan Malamai sun tafi akan haka da kuma Wilaya Tashri'iyya,[11] Wilaya Takwiniyya tana nufin tasarrufi da abun da yake cikin duniya amma da izinin Allah,[12]misali idan Imami yabuƙaci ayi ruwa sai ayi ruwa,idan mutum yana rashin lafiya idan Imami ya buƙaci ya warke sai ya warke da sauran su.Ita kuma wilaya ta tashriiyya tana nufin su suke da haki na tasarrufi akan mutum da kuma dukiyar shi da kuma kasa da umarni da hani duk suna hannun su,kamar yadda manzon Allah yakasanci a lokacin da yake raye.[13]
  • Muƙamin Ceto,Imamai suna da Mukamin ceto kamar yadda manzon Allah yake da shi.[14]
  • suna da haƙƙin jagoranci al-umma bayan manzon Allah.[15]

7-Wajabcin biyayya,dolane a bisu kamar yadda Manzo ya kasance,kamar yadda yazo a Hadisul Saklaini da Hadisul Safin. gare su Marja'iyyar Addini take dlen Mutanbe su koma zuwa gre su don karbar Adddini [16] Ra'ayin da yawa daga Malaman Shi'a sun yi Imani da cewa dukkan Imamai sun bar duniya ne ta hanyar Shahada , sai na ƙarshan su da yake raye shima haka ake tinanin zai bar duniya. Malaman shia suna da dalilai[17] da dama kamar dalilun hankali[18] kamar isma kamar fifikon su akan sauran Mutane da kuma ayoyi da hadisai[19] kamar hadisin jabir da kuma hadisin Imamai Goma sha biyu dukkan su daga Quraush dumin tabbatar da Imamancin Imamai Goma sha biyu.[20]

Hadisin Jabir

Jabir Bn Abdullahi Ansari bayan saukar Ayar Ulu-Amri

يا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا أَطِيعُوا اللهَ وَ أَطِيعُوا الرَّسُولَ وَ أُولِي الْأَمْرِ مِنْكُمْ

yaku wadanda suka yi imani ku yu da'a ga Allah da Manzonsa da ma'abota al'amari[21] Jabir dan Abdullahi ya tanbayi manzon Allah akan ma'anar Ul-Amri, sai manzon Allah ya amsa mi shi cewa su ne Halifofina kuma su ne Shuwagabannin Musilmi bayana, na farkon su shi ne Imamu Ali Bn Abi Talib bayan shi sai Imamu Hassan a jere, sannan Husaini, Ali Bn Husaini, Muhammad Bn Ali, Jafar Bn Muhammad, Musa Bn Jafar, Aliyu Bn Musa, Muhammad Bn Ali, Aliyu Bn Muahammad, Hassan Bn Ali sai na karshansu shi ne Mahadi Bn Hassan Bn Ali wanda yake cikin gaiba Allah ya gaggauta baiyanar shi.[22]

Hadisin Khalifofi Sha biyu

Rubutun lafazi na Abdulrahman Jami yana siffanta Annabi (S.A.W)

Akwai ruwayoyi a litattafan Ahlus-Sunna wadanda suka rawaito cewa Halifofin Manzon Allah su Goma sha biyu ne, kuma wasu rawayoyin har sun anbaci wasu daga cikin siffofin su, kamar cewa dukkan su Kuraishawa ne. Jabir Bn Samra ya rawaito daga Manzon Allah tsira da aminci su tabbata a gare yace wanna Addine zai wanzu har tashin Kiyama har sai Imamai Goma sha biyu sun Shugabance ku, kuma dukkanin su daga kuresh. Kazalika a wani hadisi da iBn Masa'ud ya rawaito cewa kalifofin manzon Allah su shabiyu ne kamar Halifofin Banu Isra'il. Kazalika Sulaiman Bn Ibrahim Qanduzi daya daga cikin malaman Ahlus-Sunna yace, abun da ake nufi da Imamai Goma sha biyu sune wadannan Imaman na `Yan Shi'a, idna kuma ba haka ba to Wannan hadisin ba zai yi dai-dai ba a kan kowa ba zai dabakuba a kan kowa ba.

Su Waye Imamai Goma Sha Biyu

Shi'a Imamiyya sun yi imani bisa dalili na hankali da Al-qur'ani da hadisai Ghadir Mutawatirai da Manzila cewa bayan manzon Allah Imamu Ali ne khalifan shi na gaskiya kaitsaye bayan shi sai Imamu Hasan a jere sai Husaini, Sajjad, Baƙir,Imamu Sadiq, Imamu Kazum, Imamu Rida, Imamu Jawad, Imamu Hadi, Imamu Hasan da kuma Imamu Al-mahadi tsira da amincin Allah sutabbata a gare su. kuma sune shuwagabannin musilmi.

Gabatar da Imaman Shi'a
Suna Laƙubba Alkunya Ranar haihuwa shekarar haihuwa Ka'aba Ranar Shahada Shekarar shahada Mahallin shahada Imamanci Tsawon Imamanci Sunan Mahaifiya
Ali ɗan Abi Ɗalibi Amirul Muminin Abu Al-Hassan 13 Rajab 30 shekarar giwa Ka'aba 21 Ramadan 40. h.ƙ. Kufa 11-40.h.ƙ. Shekara 29 Fatima Bint Asad
Hassan ɗan Ali Mujtaba Abu Muhammad 15 Ramadan 2-h.ƙ. 28 Safar 50.h.ƙ. Madina 40-50.h.ƙ. Shekara 10 Fatima (S).
Husaini ɗan Ali Shugaban shahidai Abu Abdillah 3 Sha'aban 3.h.ƙ. 10 muharram 61.h.ƙ. Karbala 50-61 Shekara 10 Fatima (S)
Ali ɗan Husaini Sajjad, Zainul Abidin Abul Al-Hassan 5 Sha'aban 38. h.ƙ. 25 muharram 95.h.ƙ. 61-94.h.ƙ. 35 ShahreBanu
Muhammad ɗan Ali Baƙirul Ulum Abu Jafar 1 Rajab 57.h.ƙ. 7 Zul ƙi'ida 114.h.ƙ. Madina 94-114 Shekara 19 Fatima Ƴar Imam Hassan (A.S)
Jafar ɗan Muhammad Sadiƙ Abu Abdillah 17 Rabi'u Awwal 83.h.ƙ. Madina 25 Shawwal 148.h.ƙ. 114-148 Shekara 34 Ummu Farwa Ƴar Imam Sadiƙ (A.S)
Musa ɗan Jafar Kazim Abul Al-Hassan 7 Safar 128.h.ƙ. 25 Rajab 183.h.ƙ. Kazimaini 148-183.h.ƙ. Shekara 35 Humaida Barbariyya
Ali ɗan Musa Rida Abul Al-Hassan 11 Zil ƙi'ida 148.h.ƙ. ƙarshen Safar 203.h.ƙ. Mashad 183-203.h.ƙ. Shekara 20 Najma Mahaifiyar Imam Rida (A.S)
Ali ɗan Muhammad Hadi, Naƙiyu Abul Al-Hassan 15 Zul Hijja 212.h.ƙ. 3 Rajab 254.h.ƙ. Samarra 220-254.h.ƙ. shekara 34 Samanatu Magribiyya
Hassan ɗan Aliyu Zakiyyu, Askari Abu Muhammad 10 Rabi'us Sani 232.h.ƙ. 8 Rabi'u Awwal 260.h.ƙ. Samarra 254-260.h.ƙ. Shekara 6 Hudaisu Matar Imam Hadi (A.S)
Hujja ɗan Hassan Ƙa'im Abul Al-Ƙasim 15 Sha'aban 255.h.ƙ. Samarra 260.h.ƙ. har zuwa yanzu Narjis Khatun

Imam Ali (A.S)

Ali dan Abi Dalib wanda aka fi sani da Imamu Ali, kuma anayi mishi lakabi da Amirul Muminin (A.S), kuma Shine Imami na farko a gun yan Shi'a, Ibn Abu Talib da Fatima Bint Asad. an haife shi ranar Sha uku ga watan Rajab shekara ta talatin a Shekarar Giwa a dakin Ka'aba, shi ne mutum na farko da ya yi Imani da Manzon Allah tsira da amunci su tabbata a gare su. Kuma shi Imamu Ali mutum ne wanda koda yaushe ya kasance yana tare da Annabi (S.A.W) shi ne kuma wanda ya auri Fatima (S) yar Manzon Allah (S.A.W) Duk da cewa Manzon Allah a gurare daban-daban daga cikin akwai Ranar Ghadir ya bayyana cewa Imamu Ali ne Halifan shi kai tsaye bayan rasuwar shi, amma bayan wafatin shi Mutane suka taru a Sakifatu Banu Sa'ida su ka yiwa Abubakar Ibn Abi Kuhafa mubaya'a a matsayi Halifan musilmi. To bayan shekara Ashirin da biyar Daurar bi a Sannu (lokacin mulkin Halifofi Abubakar, Umar da kuma Usman) a cikin tsawan wannan lokacin Imamu Ali bai yarda ya yake su ba sabo da masalaha da kiyaye hadin kan musilmi, a shekara ta Talatin da biyar bayan hijira Mutane sun yi Mubaya'a ga Imamu Ali a matsayin Halifan Manzon Allah suka dawo da shi Halifancin da Manzon Allah ya nada shi. Halifancin Imamu Ali ya yi shekara hudu da wata tara,amma a cikin wanna lokocin ya yi yaki sau uku, Yakin Jamal, Yakin Siffin da kuma Yakin Nahrawan. Imam Ali (A.S) ya cinye lokacin mulkin shi yana warware matsalolin cikin gida, abun nufi tsakanin musulmai. (4) A shekara ta arba'in Hijirar Manzon Allah (S.A.W) ranar 19 ga watan Ramadan Shekara 40 da hijira Imam Ali yana sallah a Masallacin Kufa IBn Muljim Muradi ya sari Imam Ali da Takobin shi, a Ranar 21 kuma yayi Shahada kuma an binne shi a Najaf. Imamu Ali yana da Darajoji ba iyaka. An rawaito daga IBn Abbas cewa aya dari uku ce ta sauka tana yabon Imamu Ali (43) Kazalika an kuma rawaitowa daga IBn Abba cewa babu wata aya wacci take farawa da Ya ayyuhal-lazina amanu face sai Imamu Ali yazama nafarko kuma shi ne shugaban su. (44)

Imam Hassan (A.S)

Hassan Bn Ali, wanda akafi sani da Hasanu Al-mujittaba shi dane ga Imamu Ali dan abi Dalib kuma da ga Hazrat Fatima (S) yar manzon Allah an haife shi a Ranar15 ga Ramadan a shekara ta uku hijrar manzon Allah (S.A.W) a garin Madina Al-munawwar. (45). Imamu Hassan bayan shahadar Mahaifin shi da umarni Ubangiji da kuma wasiyar mahaifin shi ya zama Halifan manzon Allah, kimanin wata shida yana shugabantar musilmi. (46) A wanna lokaci ne Ma'awiya Ibn Abi Sufyan ya kaiwa Iraki hari, a lokacin tana karkashin Mulkin Imamu Hassan, Ma'awiya ya yaudari sojojin Imamu Hasan, yasa suka joyawa Imamu Hasan baya. Har suka tilasta mishi da yayi Sulhu da Ma'awiya kalifanci na zahiri zai koma zuwa gare shi amma bisa wasu sharudda, ga wasu daga ciki: 1-Bayan rasuwar Ma'awiya mulki zai koma zuwa gare shi. 2-Ba za'a kuntatawa Ahlul-baiti ba kazalika Yan sha'a. Imamu Hasan ya jagoran al-umar musilmi zawa shekara Goma, ranar 28 watan Safar shekara ta hamsin hijirar manzon Allah (S.A.W) ya yi shahada ta dalilin matar shi mai suna Ja'adatu wadda Ma'awiya ya umarta da ta sami Shi guba a abincin da zai ci, kuma an binne shi a Makabarta Baki'a da take Madina al-munauwara. (49) Imamu Hasan daya daga cikin Ma'bota Bargo, kuma yana daga cikin wadanda manzon Allah ya tafi da su wajan Mubahala,kuma yana daga cikin Ahlin gidan Annabi (S.A.W) wadan da Ayar Tadhir ta sauka akan su.

Imam HUSAINi (AS)

Imam Husaini dan Ali wanda akafi sani da Aba Abdillah, kuma Imami na uku a gun `Yan Shi'a, shi ne da na biyu ga Imam Ali (A.S) Hazrat Zahara (S), an haife shi a ranar uku ga watan Sha'aban a shekara ta hudu a garin Madina Al-munawwara[23] Imam Husaini bayanShahada da dan'uwansa Imam Hassan yayi ya karbi ragama Imamanci[24]kamar yadda Manzon Allah ya yi Wasicci da Imam Ali da dan'uwan shi Imam Husaini. Imam Hausaini ya yi Imamanci tsawon shekara Goma[25] ya yi zamani da Ma'awiya a zamanin mulkin shi sai wata hudu kawai shine bayi zamani da shi ba.[26] Ma'awiya ya mutu a shekara ta 60 hijira Kamari, dan shi Yazid ya gaje shi.[27] Yazidu ya umarci Gwamnan Madina da ya karba Mubaya'a Imam Husaini a madadin shi, idan ba haka ba to ya fille kan shi ya tura mishi zuwa Sham,bayan Gwamnan Madina ya isarwa Imam Husaini sakon Yazidu, Imam Husaini cikin dare shi da iyalin shi suka nufi Makka,[28] Bayan wani lokaci ya sami gayyatar Mutanan Kufa, tare da iyalan gidan shi da gungun Sahabban shi suka kama hanyar zuwa Kufa[29] Imam Husaini da iyalan gidan shi da abokan shi suka sami kan su a zagaye da sojojin Yazidu ta ko'in a filin Karbala, a Ranar Goma ga watan Muharram a tsakiyar Sojojin Yazidu wadanda Umar Bn Sa'ad yake jagoratan suka far musu da yaki Imam da iyalan gidan shi da abokan shi sukayi shahada shi kuma Imam Sajjad wanda ya kasance yana fama da rashin lafiya shi da mata suka zamo Fursunonin yaki.[30] Imam Husaini daya daga cikin wadanda suka kasance a cikin Ma'abota Bargo Kisa ne, kuma yana daga cikin wadanda manzon Allah ya tafi da su wajan Mubahala,kuma yana daga cikin Ahlin Annabi wadanda Ayar Tadhir ta sauka akan su.[31]

Imam Sajjad (AS)

Ali ɗan Husaini anmish lakabi da Sajjad da kuma Zainul-Abidin, shi ne Imamin `Yan Shi'a na hudu, shi kuma dan ne ga Imamu Husaini A S, Sunan mahaifiyar shi Shaharbanu ita kuma `diya ce ga Yazdagardi na uku, an haife shi a shekara ta 38 hijiri a Madina. [32] Imamu Sajjad a Waki'ar Karbala ya zama Fursunan yaki, tare da sauran Fursinonin Karbala da aka tafi da su zuwa Kufa [33] da Sham [34] Imamu Sajjad ya yi Huduba a Sham domin ya sanar da Mutane shi wanene kuma wanene baban shi,kuma Hudubar shi ta yiwa mutani tasiri. [35] Imam Sajjad bayan ya gama zaman gidan Fursin, an maida shi zuwa Madina, sai ya shagalta da Ibada, ba shi da wata alaka da kow sai kadan daga cikin mabiyan shi na hakika kamar su Abu Hamza Simali Abu Kalid Kabuli, suma sun kasance suna koyan ilimi sai su yada a cikin `Yan Shi'a. [36] Imami na hudu bayan ya yi shekara talatin da hudu yana Imamanci [37] yana dan shekara 57 a shekar ta Casa-in da Bakwa hijiri [38] Walid Bn Abdul-Malik yasa mishi guba daga baya ya yi Shahada. [39] Kuma shima an binne shi a Bakabartar Baki'i a kusa da babban shi Imamu Hassan.[40] Akwai addu'u'i da Munajati na Imamu Sajjad wadan da suka kunshi Ilimin Addini da yawa, wadan da suke cikin Assahifatus Assajjadiya. [41]

Imam Baƙir (AS)

Muhammad bin Ali, wanda aka fi sani da Imam Muhammad Al-Baƙir (A.S) kuma Imami ne na biyar ga `Yan Shi'a, shi ne ɗan Imam Sajjad (A.S) da Fatima diyar Imam Hassan (A.S) [42] an haife shi a garin Madina. Shekara ta 57 bayan hijira [43] Yabi umarnin Allah da gabatarwar da Annabi (S.A.W) ya yi ya zama Imami bayan mahaifinsa, [44] kuma Ibrahim Bn Walid ya shayar da shi guba ya yi shahada a shekara ta 114 hijiri Kamari. [45] wato Ibrahim bin walid bin Abdul Malik, dan Hisham Halifan Umayyawa [46] an binne shi a Maƙabartar Baƙi'i kusa da Mahaifinsa Imam sajjad [47] Imam Baƙir (AS) yana garin Karbala, yana da shekara hudu a lokacin da mahaifinsa ya yi Shahada [48] A zamanin Imamancin Imami na biyar, wanda ya shafe shekaru 18 ko 19, [49] a ɗaya ɓangaren kuma, saboda zaluncin Banu Umayya,Anata fama da juyin juya hali kowace rana, kuma waɗannan matsaloli sun sa tsarin halifanci ya shagaltar da su, da nesantar da tsarin. kai farmaki kan Ahlul Baiti [50] A ɗaya bangaren kuma, Waƙi'ar Karbala da zaluntar Ahlul-baiti ya sanya Musulmai sha’awar kasancewa tare da Ahlulbait fiye da a baya ,hakan ya samar da damammaki wajen yaɗa gaskiyar Musulunci da koyarwar AhlulBait, wanda baasami dabar hakan ga wani daga cikin Imamanda da suka gabata ba, don haka an sami Hadisai masu yawa daga gare shi. [51] Kamar yadda Sheikh Mofid ya ce hadisansa na ilimin addini sunfi na kowane Imami yawa kafin shi da bayan shi ma.wato duka ƴaƴan Imam Hassan (A.S) da Imam Husaini (A.S) [52]

Imam Sadiƙ (AS)

An haifi Jafar bin Muhammad wanda aka fi sani da [[Imam Jafar Sadiƙ (A.S)|Imam Jafar Sadiƙ (A.S) kuma Imamin Shi'a na shida ɗan Imam Baƙir (A.S) da Ummu Farwa Bint Kasim bin Muhammad bin Abi Bakr a Madina a ranar 17 ga Rabiul Auwal na shekara ta 83 hijiri Kamari [53] A Shekara ta 148 hijiri Kamari [54] Mansur Halifan Abbasiyawa ya bashi guba ya yi shahada [55] an binne shi a Makabartar Baki'i [56] Imam Sadiƙ yayi shekaru 34 a Imamancinsa [57] saboda raunin da gwamnatin Banu Umayyawa ta samu, ya samu wani dandali mai dacewa na buga karantarwar Musulunci, don haka ya wallafa koyarwar addini da horar da ƙwararrun masana kimiyya da dama da dabaru daban-daban. [58] Anƙidanya Mutane 4000 da suka tarbiyantu a ƙarƙashin Makarantar sa suka ginu da ilimai kala kala i. [59] Mutane irin su Zurara, Muhammad Bn Muslim, Momin Taq, Hisham Bn Hakam, Aban Bn Taglib, Hisham Bn Salim, Jabir Bn Hayyan [60] haka nan akwai wasu daga Ahlus-Sunna,Mutane irin su Sufyanu Assauri, Abu Hanifa (R. Hanafiya), Malik Bn Anas, shugaban mazhabar malikiyya, na daga cikin mabiyan wan nan Imami a wancen lokacinda sukai karatu a ƙarƙashin sa [61] A cewar Sheikh Mufid, daga cikin Ahlul Baiti (A.S) mafi yawan hadisai an rawaito su ne daga Imam Sadiƙ (A.S) shi ya sa ake kiran Mazhabar Shi'a da Mazhabar Jafariya.

Imam Kazim (A.S)

An haifi Musa bin Jafar da aka fi sani da Imam Musal Kazim wanda ake yi wa laƙabi da Kazim da Babul-Alhawa'iji, Imamin Shi'a na Imamiyya na bakwai, ɗan Imam Sadiƙ da Hamida, a Shekara ta 128 hijiri Kamari a garin Abwa da ke tsakanin Makka da Madina. [62] Imam Kazim (A.S) ya karɓi Imamanci bayan mahaifinsa, kamar yadda Imam Sadiƙ (A.S)[63] ya bayyana masa [64] zamanin Imamancinsa yakai shekaru 35 haka kuma ya yi zamani da Mansur da Halifa Hadi Abbasi da Halifa Mahdi Abbasi da Haruna daga Halifofin Abbasiyawa. [65] Wannan lokaci ya zo daidai da tsayin daka da samin mulki na Halifancin Abbasiyawa kuma lokaci ne mai wahala ga Imam Kazim (A.S) da 'Yan Shi'a. Don haka saida yayitayin taƙiyya ga gwamnatin wancan lokacin,ya kuma umurci ‘yan Shi’a da su yi haka, [66] A ranar 20 ga watan Shawwal a Shekara ta 179 hijiri Kamari Haruna ya tafi Madina don aikin Hajji, ya ba da umarnin a ɗaure Imam a Madina,Daga Madina zuwa Basra, daga Basra zuwa Bagdad, [67] Ya yi shahada sakamakon shayar da shi guba a gidan yarin Bagdad na Sindi Bn Shahek a Shekara ta 183 hijiri Kamari an binneshi a wani wuri da ake kira "Kaburburan Kuraishawa" [68] wanda a yanzu yake a a garin Kazimaini na ƙasar Iraki, [69]

Imam Rida (AS)

An haifi Ali bin Musa bin Jafar da aka fi sani da Imam Rida (A.S) kuma lmamin Shi'a na takwas ɗan Imam Kazim (A.S) da Najmeh Khatun a Madina a Shekara ta 148 hijiri Kamari, kuma ya yi Shahada a shekara ta 203 bayan hijira yana da shekaru 55 a garin Tus. Mashhad. [70] Imam Rida (A.S) ya gaji Imamanci da umarnin Allah da kuma umarnin Imam Kazim mahaifinsa (A.S) kuma ya yi rayuwa a zamanin halifancin Haruna Arrashid da ƴaƴansa Mamun da Amin Abbasi [71] Bayan Haruna Rashid ne Ma’amun ya hau halifanci [72] Domin ya tabbatar da halifancinsa ga Mabiyansa se ya fara bibiyar ayyukan Imam Rida (A.S) da kuma rage matsayi da darajar Imamancin Imam Rida ɗin sai Ma’amun ya yanke shawarar nada Imami na takwas a matsayin yarima Mai jiran gado [73] A saboda haka ne [74] ya kira Imam daga Madina zuwa Marwa a shekara ta 201 [75] da farko Ma’amun ya gabatar da Asalin halifancin ga Imam wato yanaso yasanuka gaba ɗaya yabar masa sai dai kowa yasan ya yi hakanne dan nuna cewa kaman bai damu da Mulki ba da abin Duniya Alhali ba hakan bane, sedai Imam ya fuskanci adawarsa a fili da manufarsa ta ɓoye, dan haka yace masa bayaso ya cigaba da juya mulkinsa yanda ya saba ,Amma daga karshe Ma’amun ya tilastawa Imam ya karbi Yarimancin da sharaɗin cewa ba zai tsoma baki cikin harkokin Gwamnati da mulki ba da kuma zaman Fada [76] Bayan wani lokaci, ganin yadda Shi'a ke ci gaba da yaɗuwa cikin sauri Mamun dan kiyaye halifancinsa da mulkinsa yanke shawarar shayar da Imam Rida (a.s.) guba kuma ya yi Shahada bayan rashin lafiyar kwana biyu [77] Akwai shahararren hadisi Assilsilatuz Azzahabiya Imam ne ya rawaito shi a lokacin da yake wucewar ta garin Naishabur zuwa Marwa [78] A lokacin da Imam Rida (A.S) yake garin Marwa, Ma’amun ya kasance yana shirya tarukan Muhawara da tattaunawa tsakaninsa da Dattawan sauran Mazhabobi, wanda hakan ya nuna fifikon Imam a ilimi kuma hakan bai yi wa Mamun Dadi a rai ba sede baya nunawa a fili gobe ma zai kuma shiryawa da fatan za a ƙure Imam sede bayacin nasara [79]

Imam Jawad (A.S)

Muhammad bin Ali wanda aka fi sani da Imam Jawad da Imam Muhammad Taki (A.S) sunan Mahaifiyarsa Sabikatu Naubiya kuma Imamin Shi'a na tara. cikin Jerin Imaman Shi'a Isna Ashriyya ɗan Imam na takwas Imam Rida. an haife shi ne a watan Ramadan a shekara ta 195 hijiri Kamari a Madina [80] kuma ya yi Shahada a Bagdad a shekara ta 220 hijiri Kamari. [81] An binne shi kusa da Kakansa Imami na bakwai a cikin kabarin Quraishawa a Kazimaini [82] Imam Javad (a.s.) ya karɓi Imamanci yana dan shekara takwas [83] kuma bisa ga umarnin mahaifinsa [84] Yarinta da shekarunsa yasa wasu 'yan Shi'a suna shakkar Imamancinsa. Wasu suna kiran dan’uwan Imam Rida Abdullahi Bn Musa a matsayin Imami, wasu kuma sun zama ƴan Wakifiyya ( wato masu jiran Imami na gaba). Amma mafi yawansu sun yarda da Imamancinsa saboda nassin Imamanci da jarrabawar ilimi da akai masa kuma ya cinye. [85] Yayi shekaru 17 yana Imamanci [86] kuma yayi zamani da Mamun da mu'utasim [87]

A shekara ta 204 bayan hijira, Ma'amun ya kira Imam Javad zuwa Bagdad - hedkwatar halifanci a lokacin - don ya sa ido a kansa da 'yan Shi'arsa - ya aure 'yarsa Ummu al-Fadli [88] bayan wani lokaci ya koma Madina da zama har zuwa karshen mulkin maamun ɗin.Bayan rasuwar Ma’amun, Mu’utasim ya karɓi ragamar jagorancin halifanci, kuma a shekara ta 220 bayan hijira ya kira Imam zuwa Bagadaza, ya ci gaba da lura da shi, daga karshe kuma ya shayardashi guba da shahadantardashi ta hanyar sammu da azabtarwa wanda matar Imam yar Mamun ta na da sa hannu ciki. [89]

Imam Hadi (AS)

An haifi Ali bin Muhammad wanda aka fi sani da Imam Hadi ko Imam Ali al-Naƙiyyu (A.S), Imami na goma, Ibn Imam Jawad sunan Mahaifiyarsa Samanatu Magribiya, a shekara ta 212 hijiri Kamari a wani yanki da ake kira Sarya kusa da Madina [90] ya yi shahada shekara ta 254 bayan hijira a Samarra [91] a hannun Al-Mu'utazbillah, halifan Abbasiyyawa [92] Imam Hadi (A.S) ya kasance Imaman Shi'a na tsawon shekaru 33 (220 AH-254H) [93] kuma a wannan lokacin yana tare da Halifofin Abbasiyawa guda shida kamar Mu'utasim, Wasiƙ, Mutawakkil, Muntasir, Musta'in da Muutaz. [94] A shekara ta 233 bayan hijira, don lura da ayyukan Imam Hadi (a.s.) [95] aka kira shi daga Madina zuwa Samarra - wacce ita ce cibiyar halifanci [96] a lokacin [97] ya ƙarshen sauran rayuwarsa a wannan gari [98] Bayan wafatin Mutawakkel sai Muntasir da Musta’in da Mu’utaz suka hau mulki, kuma an shayar da Imam Hadi (A.S) guba da shahadantar da shi a zamanin Muutaz [99] Imam Hadi (a.s.) ya kasance yana karantar da ‘Yan Shi’a tare da sanin su da koyarwar Shi’a ta hanyar Addu’a da Ziyarori. Ziyaratu Aljami'a Alkabira [100]tana daga cikin Ziyarorin daka aka nakalto daga gare shi

Imam Hassan Askari (A.S)

Kirar dirhami a zamanin Sarki Uljayitu tare da tambarin sunayen Imamai goma sha biyu (a.s)

An haifi Hassan bin Ali (AS), wanda aka fi sani da Imam Hassan Askari (A.S), Imami na 11 ga ƴan Shi’a ɗan Imam Hadi (A.S) an haife shi a Madina a shekara ta 232 bayan hijira. [101] Ya yi Shahada a shekara ta 260 bayan hijira [102] ta hanyar makircin Mu'utamid Halifan Abbasiyyawa na lokacin [103] an binne shi a gidansa da ke Samarra, kusa da Kabarin Mahaifinsa [104] A bisa umarnin mahaifinsa Imam na 11 ya riski Imamanci bayan mahaifinsa kuma a cikin shekaru shida na Imamanci [105] ya yi zamani da Mu’utaz da Muhtada da Mu'utamid Abbasi [106] Imam ya kasance ƙarƙashin kulawar halifofin Abbasiyawa na lokacin. An ɗaure shi kaso me yawa a garin Samarra. [107] A cewar wasu, tsawon zaman da ya yi a Samarra wani nau'i ne na ɗauri da tsare shi da Halifa a lokacin. Yasa akai dan ya kasance a gabansa, saboda hada yaɗuwar ‘yan Shi’a, Imam Yayi amfani da hanyar Wakilai don cigaba da Alaka da `Yan Shi'a [108] An ce dalilin matsin lamba da tsananin halifofi shi ne, a bangare guda, ƙaruwar jama’a da ƙarfin da ‘yan Shi’a suka so ma yi. a daya bangaren kuma akwai hujjojin da suka tabbatar da samuwar yaro ga Imami na 11, wanda ake ganin Mahadin da aka yi Alkawarinsa ne a Karshen Zamani. [109] Ana kiran Imam Askari da Mahaifinsa da Askariyaini saboda zamansu a Samarra (Askar) [110]

Imam Mahadi (A.S)

An haifi Muhammad bin Hassan, wanda aka fi sani da Imam Mahdi ko Imamin Zamani (A.S), Imami na Goma sha biyu kuma na ƙarshe a cikin Imaman Yan Shi'a masu Imamai Goma sha biyu, ɗan Imam Hassan Askari (A.S) da Narjis Khatun, an haife shi ne a garin Samarra a tsakiyar watan Sha'aban. shekara ta 255H. [111] Imam Mahadi (A.F) ya karɓi Imamanci yana ɗan shekaru 5 a duniya, [112] dukkan Imamai (A.S) da Kakansa manzon Allah (S.A.W) sun tabbatar da Imamancinsa [113] Ya buya ga idan Mutane har zuwa lokacin shahadar mahaifinsa (260). Sai Na'ibai guda Hudu suke iya ganinsa su kasan ina yake. [114] Bayan shahadar Mahaifinsa, sai ya bace daga jama'a da izinin Allah, Ya shafe kimanin shekaru saba'in a gaiba sugura (ƙaramar boyewa ta farko kenan) a wannan lokacin yana hulda da 'yan Shi'a ta hanyar wasu wakilai na musamman guda hudu, bayan wan nan ne yafara Gaiba kubura a shekara ta 329 bayan hijira, daga nan Na'iban nan mutum huɗu suka dena samun sa Ya ɓuya daga ganinsu har ila yau da izinin Allah. [115] Kamar yadda ya zo a hadisai, a lokacin fakuwa(Gaiba Kubura), an kwadaitar da ‘yan Shi’a da su jira bayyana Imamin zamaninsu, kuma ana ganin hakan yana daga cikin mafifitan ayyuka. [116] Al'ummar Musulunci za ta kasance cike da adalci bayan bayyanar sa [117] a ƙarshen zamani [118] An ambaci alamomin bayyana a hadisai da dama. [119]

Matsayin Imaman Shi'a a Wurin Ahlus-Sunna

Ahlus-Sunna ba su yarda Imaman Shi’a goma sha biyu a matsayin Imami kuma Magadan Manzon Allah (S.A.W) nan take ba, [120] amma suna son su [121] bisa ga ruwayar Annabi (S.A.W) da aka ruwaito a majiyoyin Sunna, sune waɗanda a yar mawadda ta sauka akansu [122] wato sansu kenan Hakan kuma ya wajaba ga kowane musulmi yaso Ahlulbaitin manzon Allah, Ali (A.S) da Fatima (S) da ‘ya’yansu.”[123] Fakrur-Razi, Malamin tafsirin Ahlus-Sunna kuma Malamin Tauhidi. a ƙarni na 6 bayan Hijira. ya kawo a ƙarƙashin ayar Mawadda cewa salati kan Sirar Annabi (S.A.W) da soyayya da ƙaunar Ali (A.S) da Fatima (A.S) da ‘ya’yansu a matsayin wajibi [124]

Wasu malaman Sunna sun kasance suna Ziyartar wuraren da aka binne Imaman Shi'a kuma suna Tawassuli da su. Abu Ali Khalal ɗaya daga cikin malaman Sunna a ƙarni na uku bayan hijira ya ce, a duk lokacin da wata matsala ta same ni, nakan ziyarci ƙabarin Musa Bn Jafar (A.S) nayi Tawassuli dashi Allah yakan warware mini matsalata [125]. An rawaito daga Abubakar Muhammad Bn Khuzayma, masanin fikihu, kuma mai sharhi a karni na 3 da 4 na Hijira, an ruwaito cewa ya kasance yana ziyartar kabarin Imam Rida (A.S) sau da dama, ruku'u da addu'o'insa sun ba Mutane mamaki [126]

Kamar yadda Jafar Subhani ya ce, da yawa daga malaman Sunna sun yarda da hukunce-hukuncen addini da ilimi na Imaman Shi’a (A.S) [127] Misali, Abu Hanifa, wanda ya assasa mazhabar Hanafiyya [128] ya ce ban taba ganin mutuminda yakai Jafar Bn Muhammad (A.S) wajan sanin fiƙhu ba [129] An ruwaito wannan jumla daga Muhammad bin Muslim bin Shahab Zuhri, ɗaya daga cikin Tabi'ai Malamin fikihu, malaman hadisi na karni na farko da na biyu na Hijira, An rawaito wata maganar dangane da Imam Sajjad. (A.S) [130] Abdullahi bin Ata Makki, ɗaya daga cikin malaman Sunna, kuma daga cikin Mataimakn Imam Baƙir (A.S) ya ce: “Bantaɓa ganin malamai suna ƙasƙantar da kai wajen ilimi ga kowa ba Kamar yadda na gani sunai a gaban Muhammad Bn Ali (A.S). Na ga Hakam bin Otaiba (daya daga cikin manyan malaman fikihu na Kufa) tare da shi yana dalibta [131]

Imaman Shi'a a Masadir din Sauran Musulmi

Daga cikin littattafan musulunci Akwai littattafai da yawa daga malaman sunnah da malaman Shi'a game da Imamai da kuma falalolinsu, ana

littattafan Shi'a

Daga littattafan shia an kawo wasu kaman haka:

littafi na gaba shine Raudatul Wa'izin wa basiratul muttain. wanda Fattal Nishaburi ya rubuta (ya rasu a shekara ta 508) yana magana ne akan tarihin rayuwar Manzon Allah (SAW) da Ahlul Baiti (A.S). Mahmoud Mahdavi Damghani ne ya fassara wannan littafi zuwa harshen Farisanci.

  • Littafi na gaba Al'irshad fi Ma'arifatu Hujajullah ,Littafin Tauhidi da Tarihi wanda Sheikh Mufid ya rubuta (ya rasu a shekara ta 413 bayan hijira), masanin fikihu kuma malamin mazhabar Shi'a ,Wannan littafi yana magana ne akan tarihin rayuwa da kyawawan dabi'un Imam baƙir (a.s.). Mohammad Baƙir Saidi Khorasani ya fassara wannan littafi zuwa harshen Farisa.

Na gaba shine Manaƙib Al Abi ɗalib, littafin Larabci mai bayani kan falalar bayin Allah (Ma'asumai) goma sha hudu (A.S), wanda Ibn Shahr Ashub Mazandarani ya rubuta (ya rasu a shekara ta 588 bayan hijira). Littafin gaba shine Elamul wara b-A'alamul huda littafi ne na Larabci, wanda Fazl bin Hassan ɗabarsi (ya rasu a shekara ta 548 bayan hijira) ya rubuta game da rayuwar Manzon Allah (S.A.W) da Imamai ma'asumai (SAW). Littafin gaba shine Kashfull-Ghumma fi Ma'arifatul Aimma (AS), anrubutashi a cikin harshen Larabci kan tarihin rayuwa da kyawawan halaye da mu'ujizar bayin Allah goma sha hudu (AS) wanda Ali Ibn Isa Arbali ya rubuta (ya rasu a shekara ta 692 bayan hijira).

  • Jalauluyun littafi ne wanda Mohammad Baƙer Majlisi (1037 AH-1110 AH) ya rubuta da harshen Farisa, wanda aka rubuta a babi goma sha hudu game da tarihin rayuwar maasumai (A.S).
  • Muntaha al-Amal fi Tawarikh Al-Nabi wa Alih wanda Sheikh Abbas Qomi (1294-1359 AH) ya rubuta ya yi bayani filla-filla kan rayuwar Ma'asumai (A.S).

Litattafan Ahlus-sunna

Wasu littafan Ahlus-Sunnah da suka yi bayani kan tarihin Imamai goma sha biyu da falalolin su, su ne kamar haka:

  • Littafin maɗalin Al-Sawul Fi Manaqib Al-Ar-Rasul, Littafin da Muhammad Ibn ɗalha Shafi'i ya rubuta da harshen Larabci (582-652H), wanda ya bayyana tarihin Imamai goma sha biyu (A.S) a babi goma sha biyu. [132]
  • Tazkirat al-Khawas min ummah fi zikr khashaisul Aimma, wanda Yusuf bin ƙazawagli yarubuta wanda aka fi sani da Sabaɗ bin Jauzi, masanin tarihi kuma malamin Hanafiyya na mazahabar Sunna (ya rasu a shekara ta 654 bayan hijira), wanda aka rubuta a babi goma sha biyu dede da adadin Imamai (A.S)kan tarihin Imamai (A.S) da falalolinsu [133]
  • Littafin Al-Fusul al-Muhimma fi Maarifatul-A’imah, na Ibn Sabbaƙ maliki (ya rasu a shekara ta 855 bayan hijira), marubucin Ahlus-Sunnah a ƙarni na 9, wanda ya yi bayani kan rayuwa da dabi’un Imamai goma sha biyu [134] Malaman Shi’a da Sunna sun naƙalto abubuwa da yawa daga wannan littafin [135]
  • Littafin Alaimmatu Ithna Ashar ko al-Shazarat al-zahabiyyah, na Shamsuddin Ibn ɗulun, malamin Hanafiyya daga Damascus (ya rasu a shekara ta 953 bayan hijira). [136]
  • Littafin Al-Ithaf Bihub Al-Ashraf, na Jamal al-Din Shabrawi(1172-1092), ɗaya daga cikin malaman Sunna Shafi'iyya na Masar, kan tarihin iyalan gidan manzon Allah da Imamai (AS) [137]
  • Littafin Noor al-Absar fi Manaƙib al-Bayt al-Nabi al-Mukhtar, wanda Muumin Shabalanji, [138]wani malamin Sunna a karni na 13 ya rubuta, wanda ya yi bayani kan rayuwar Manzon Allah (SAW) da Imaman Shi'a da khalifofin Sunna

Littafin.

  • Yanabi'u al-Mawadda Lizawil ƙurba littafi ne mai bayani kan rayuwa da falalar iyalan gidan manzon Allah, wanda Sulaiman bin Ibrahim ƙanduzi (ya rasu a shekara ta 1294 bayan hijira), ɗaya daga cikin malaman Ahlus Sunnati Hanafiyya ya rubuta. [139]

Bayanin kula

  1. Mohammadi, Sharh Kashf al-Murad, 1999, shafi na 403; Mousavi Zanjani, Akayid Imamiyya Isna Ashriyya
  2. Mohammadi, Sharh Kashf al-Murad, 1999, shafi na 425; Mousavi Zanjani, Akayed Al-Imamiyah Al-Athni Ashriyah, 1413Q, juzu'i na 3, shafi na 181 da kuma
  3. Duba: Makarem Shirazi, Payam Qur'an, 2006, juzu'i na 9, shafi na 170-171 da 369-370.
  4. Duba: Hakim, Al'Imamatu wa AhlulBait, 1424H, shafi na 305-338.
  5. Sobhani, Manshur Akayid Imamiyya, 1376, shafi na 165 da 166.
  6. Duba: Allame Hilli, Kasf al-Morad, 1382, shafi na 184; Fayaz Lahiji, Sarmaye Imani dar usuli itikadat, 1372, shafi na 114 da 115.
  7. Duba: Sadouq, al-Iqtiqadat, 1414 AH, shafi na 93; Mofid, Aoel Al-Makalat, 1413 AH, shafi na 70
  8. Majlisi, Bihar al-Anwar, 1403 AH, juzu'i na 26, shafi na 297; Shir, Haq al-Iqin, 1424H, shafi na 149.
  9. Duba: Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Juzu'i na 1, shafi na 255-256, 260-261; Sobhani, ilmil Gaibi, 2006, shafi na 63-79.
  10. Hammoud, Al-Fawa’id Al-Bahiyah, 1421 Q, Part 2, shafi na 117 da 119.
  11. Khoi, Misbah al-Fiqahah, 1417 AH, juzu'i na 5, shafi na 38; Safi Golpayegani, wilayatu Takwaini wa Tashriyi, 1392, shafi na 133, 135 da 141.
  12. Duba: Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, juzu'i na 1, shafi na 265-268; Safar, Basair al-Deraj, 1404 AH, shafi na 383-387.
  13. Misali, duba: Aamili, Al-Walaya al-Taquniyyah wa Shari'iyyah, 1428H, shafi na 63-60; Momin, "Waliyah Wali al-Masoom (AS)", shafi na 118-100; Hosseini, Milani, Hujjar al-Ulaya al-A'aa, 1438 AH, shafi na 272 da 273, 311 da 312.
  14. Tusi, Al-Tabayan, Darahia al-Trath al-Arabi, juzu'i na 1, shafi na 214
  15. Saffar, Bas’ir al-Darajat, 1404 s, shafi na 412-414.
  16. Tusi, Al-Tabayan, Dar Ihya Al-Trath al-Arabi, juzu'i na 3, shafi na 236; Mohammadi Sharh Kashf al-Morad, 1378, shafi na 415.
  17. Misali, duba Sadouq, Al-Khasal, 1362, juzu'i na 2, shafi na 528, Tabarsi, al-Maadi Alvari, 1390 AH, shafi na 367; Ibn Shahr Ashub, Manaqib Al Abi Talib, 1379 A.H., juzu'i na 2, shafi na 209; Majlesi, Bihar al-Anwar, 1403 AH, juzu'i na 27, shafi na 209 da 216.
  18. Duba: Majlisi, Bihar al-Anwar, 1403 AH, juzu'i na 27, shafi 207-217.
  19. Sadouq, Man Laihdrah al-Faqih, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 585; Tabarsi, Alvari Media, 1390 AH, shafi na 367.
  20. Tabarsi,I'lamul wara, 1390 AH, shafi na 367; Ibn Shahr Ashub, Manaqib Al Abi Talib, 1379 H., juzu'i na 2, shafi na 209.
  21. suratu Nisa aya ta 59
  22. Khazaz Razi, Kefayeh al-Athar, 1401 AH, shafi na 53-55; Sadouq, Kamaluddin, 1395 AH, Mujalladi na 1, shafi na 254-253.
  23. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 214 da 215.
  24. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 27.
  25. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 214 da 215.
  26. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 208.
  27. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi.32; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 222.
  28. Mousavi Zanjani, Akayed Al-Imamiya Al-Ethni Al-Ashriya, 1413 AH, juzu'i na 1, shafi na 148 da 149.
  29. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 209 da 210.
  30. Mousavi Zanjani, Akayed Al-Imamiya Al-Ethni Al-Ashriya, 1413 AH, juzu'i na 1, shafi na 150
  31. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Juzu'i na 1, shafi na 287; Hakim Haskani, Shawaheed Al-Tanzil, 1411 AH, Juzu'i na 2, shafi na 38 da 52-55.
  32. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 137; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 256; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Juzu'i na 4, shafi na 175 da 176.
  33. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 114.
  34. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 119
  35. Majlesi, Bihar Al-Anwar, 1403 AH, juzu'i na 45, shafi na 138 da 139
  36. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 216.
  37. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Mujalladi na 2, shafi na 138; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 256; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 175.
  38. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 256; Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 137 da 138.
  39. Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 176.
  40. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Mujalladi na 2, shafi na 138; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 256; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 176.
  41. Sahifah Sajjadiyeh, fassarar da bayanin Faiz al-Islam, 1376, shafi na 3.
  42. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 155.
  43. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 157 da 158; Ibn Shahr Ashub, Manalib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 210.
  44. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Mujalladi na 2, shafi na 158 da 159.
  45. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 157 da 158; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 264.
  46. Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 210.
  47. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 157 da 158; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 264.
  48. Yaqoubi, Tarikh Yaqoubi, Dar Sadir, juzu'i na 2, shafi na 320.
  49. Tabarsi,Ealamul Alwara, 1390 AH, shafi na 265; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 210.
  50. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 217.
  51. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 217-218
  52. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 157.
  53. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 179 da 180; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 271.
  54. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 180; Tabarsi,Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 271.
  55. Ibn Shahrashob, Manaqib Al Abi Talib (AS), 1379 AH, Mujalladi na 2, shafi na 280; Jafarian, Hayatu Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 326.
  56. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 180; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 272
  57. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 180; Ibn Shahrashob, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 AH, Mujalladi na 2, shafi na 280.
  58. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 218 da 219.
  59. Mofid, Al-ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 179; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 2, shafi na 247.
  60. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 219.
  61. Ibn Shahr Ashub, Manaqib Al Abi Talib (AS), 1379 AH, Juzu'i na 2, shafi na 247 da 248; Jafarian, Hayatu Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 327-329.
  62. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 215; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 294; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 AH, Juzu'i na 4, shafi na 323 da 324.
  63. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 215; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 294; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 4, shafi na 324.
  64. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 215.
  65. Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 AH, Mujalladi na 4, shafi na 323; Tabarsi,Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 294.
  66. Duba: Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 384, 385, 398.
  67. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Juzu'i na 1, shafi na 476; Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 402-404.
  68. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 215; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 AH, Juzu'i na 4, shafi na 323 da 324; Tabarsi,Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 294.
  69. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 221.
  70. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 247; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 313 da 314.
  71. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 314; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, juzu'i na 2, shafi na 367.
  72. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 222.
  73. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 433-435.
  74. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 259 da 260; Ibn Shahr Ashub, Manaqib Al Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 2, shafi na 363. 346
  75. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 223 da 224.
  76. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 259 da 260; Ibn Shahr Ashub, Manakib Ale Abi Talib (AS), 1379 Hijira, Mujalladi na 2, shafi na 363.
  77. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 445
  78. Saduk, Ayoun Akhbar Al-Reza, 1378 AH, juzu'i na 2, shafi na 135.
  79. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 443-444
  80. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 273; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 344.
  81. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 344 da 345; Ibn Shahrashob, Manakib Ale Abi Talib, 1379 AH, juzu'i na 4, shafi na 379.
  82. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 295; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 344 da 345.
  83. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'e, 2007, shafi na 472.
  84. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 273; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 345
  85. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 472-474.
  86. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 273; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 344.
  87. Tabarsi,Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 344.
  88. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 478.
  89. Tabatabai, Shi'a a Musulunci, 2003, shafi na 225; Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 482-480.
  90. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 297; Ɗabarasi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 355.
  91. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Juzu'i na 1, shafi na 497; Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 297 da 312; Tabarsi,Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 355.
  92. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 355; Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 225-226.
  93. Mofid, Al-Arshad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 297; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 355.
  94. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 355; Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi 502.
  95. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi 503.
  96. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi 538
  97. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Juzu'i na 1, shafi na 498; Ɗabarasi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 355
  98. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi 506
  99. Tabatabai, Shi'a a Musulunci, 2003, shafi na 227; Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 500-502.
  100. Saduk, Man La Yahdara Al-Fakih, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 609.
  101. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Mujalladi na 1, shafi na 503; Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 313.
  102. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Mujalladi na 1, shafi na 503; Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Mujalladi na 2, shafi na 313 da 336; Ɗabarasi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 367.
  103. Tabatabai, Shia in Islam, 2003, shafi na 227-228; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 367.
  104. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, Mujalladi na 1, shafi na 503; Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Mujalladi na 2, shafi na 313 da 336; Tabarsi,Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 367.
  105. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 313 da 314; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 367.
  106. Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 367.
  107. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 538, 539 da 542.
  108. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 547-550.
  109. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 228 da 229.
  110. Jafarian, Hayate Fikri wa-Siyasi Imaman Shi'eh, 2007, shafi na 500-536.
  111. Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, juzu'i na 1, shafi na 514; Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 339; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 418.
  112. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 339; Tabarsi, Elamul Alwara, 1390 AH, shafi na 418.
  113. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, Juzu'i na 2, shafi na 339 da 340.
  114. Mofid, Al-Ershad, 1413 AH, juzu'i na 2, shafi na 336.
  115. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 230 da 231.
  116. Duba: Majlisi, Bihar al-Anwar, 1403 AH, juzu'i na 52, shafi na 122-
  117. Misali, duba: Kulaini, Al-Kafi, 1407 AH, juzu’i na 1, shafi 25, h21; Majlisi, Bihar al-Anwar, 1403 AH, juzu'i na 52, shafi na 336.
  118. Tabatabai, Shi'eh dar Islam, 2003, shafi na 231 da 232.
  119. Misali, duba: Majlisi, Bihar al-Anwar, 1403H, juzu'i na 52, shafi na 181-278.
  120. Misali, duba: Qazi Abd al-Jabbar, Sharh Al-Asul al-Khumsa, 1422H, shafi na 514; Taftazani, Sharh Al-Maqasid, 1409 AH, juzu'i na 5, shafi na 263 da 290.
  121. Misali, duba: Baghdadi, Al-Farku beinal Al-Farak, 1977, shafi na 353 da 354.
  122. "Ka ce: "Ba zan tambaye ku wata ijara ba face da kusanci." Ka ce: “Don musanyawa wannan [saqon], ba ni tambayar ku wata ijara, face jivintar ma’abocin zumunta.” Suratu Shuri, aya ta 23.
  123. Hakim Haskani, Shawaheed Al-Tanzil, 1411 AH, juzu'i na 2, shafi na 189-196; Zamakhshari, Al-Kashaf, 1407 AH, Juzu'i na 4, shafi na 219 da 220.
  124. Fakhr Razi, al-Tafsir al-Kabir, 1420 AH, juzu'i na 27, shafi na 595.
  125. Baghdadi, Tarikh Baghdad, 1417 Hijira, juzu'i na 1, shafi na 133.
  126. Ibn Hajar Asqlani, Tahzeeb Al-Tahzib, 1326H, juzu'i na 7, shafi na 388.
  127. Ibn Hibban, Al-Thuqat, 1393H, juzu’i na 8, shafi na 457.
  128. Sobhani, Simaye Aqayeed Shi'e, 2006, shafi na 234.
  129. Dhahabi, "Siyar Al-Alamul Al-Nubala", 1405 AH, juzu'i na 6, shafi na 257.
  130. Abu Zareh Al-Damashqi, Tarikh Abi Zareh Al-Damashqi, Al-Laghga Al-Arabiya, shafi na 536.
  131. Ibn Asaker, Tarikh Damashk, 1415 Hijira, juzu'i na 54, shafi na 278.
  132. Tabatabai, Ahlul-Baiti, Aliahim salam fi Maktabatul Arabiyya, Mu’assasar Al-Baiti, shafi na 481-483.
  133. Ibn Juzi, Tazkireh Al-Khwas, 1426 Hijira, shafi na 102 da 103.
  134. Ibn Sabbagh, Al-Fusul al-Muhimma, Dar al-Hadith, juzu'i na 1, shafi na 6, 683, 684.
  135. Ibn Sabbagh, Al-Fusul al-Muhimma, Dar al-Hadith, juzu'i na 1, gabatarwa ga mai bincike, shafi na 24.
  136. Tabatabai, Ahlul-Baiti, Aliahim salam fi Maktabatul Arabiyya, Mu’assasar Al-Baiti, shafi na 235
  137. Shabravi, al-Ithaf Behubbi AShah l-Ashraf, 1423 AH, shafi na 5-7.
  138. Mohammadi, Ali wa-Shukuhu Ghadir Khum, 2004, shafi na 45.
  139. Mohammadi, Ali wa-Shukuhu Ghadir Khum, 2004, shafi na 43.

Nassoshi

  • Ahmad bin Hanbal, Ahmad bin Muhammad bin Hanbal, Masnad Ahmad, Beirut, Dar Sader, Bita.
  • Abu Zareh al-Damashqi, Abd al-Rahman bin Amr, Abi Zareh al-Damashqi, Damascus, Al-Laghga Al-Arabiya, Bita.
  • Ibn Jozi, Yusuf bin Ghazaughli, Tazkira al-Khawas min umma fi zikr khaizat al-ayama, Hossein Taghizadeh's research, Qum, Lahl al-Bayt International Conference (A.S.), 1426 AH.
  • Ibn Habban, Muhammad Ibn Habban, al-Thaqat, Hyderabad, Al-Othmaniyah Encyclopedia, bugun farko, 1393H.
  • Ibn Hajar Asqlani, Ahmad Bin Ali, Tahzeeb al-Tahzeeb, India, Systematic Al-Nazima Deir, bugun farko, 1326H.
  • Ibnshahrashob, Muhammad bin Ali, Manaqib Al Abi Talib, Kum, Allameh, bugu na farko, 1379H.
  • Ibn Sabbagh, Ali Ibn Muhammad, al-Fusul al-Muthama fi Marafah al-A’imah, Sami Gharizi’s research, Kum, Dar al-Hadith, Bita.
  • Ibn Asaker, Ali Ibn Hasan, Tarihin Damascus, Amr Ibn Gharamah al-Omarwi ya yi bincike a Beirut, Darul Fikr, 1415 AH-1995 Miladiyya.
  • Bukhari, Muhammad bin Ismail, Sahihul Bukhari, Beirut, Darul Fikr, 1401 AH-1981 Miladiyya.
  • Baghdadi, Khatib, Tarihin Baghdad, Beirut, Dar al-Kitab al-Alamiya, 1417H.
  • Baghdadi, Abdul Qahir, Al-Farq bein Al-Farq da Bayan Al-Najiyah, Beirut, Dar al-Afaq, bugun 2, 1977.
  • Tirmidhi, Muhammad bin Isa, Sunan al-Tirmidhi, Abdul Rahman Muhammad Othman, Beirut, Dar al-Fikr, bugun na biyu, 1983-1403 AD.
  • Taftazani, Saad al-Din, Sharh al-Maqasad, Afst Kum, Sharif Razi, 1409 AH.
  • Jurjani, Mirysed Sharif, Sharh al-Massih, Badar al-Din Nasani, Kum, Sharif Razi ya gyara, bugun farko, 1325H.
  • Jafarian, Rasool, rayuwa ta ilimi da siyasa na lImaman Shi'a, Qum, Ansar, bugun 11, 1387.
  • Hakim Haskani, Obaidullah bin Abdullah, Hujjojin Al-Tanzil na Dokokin Al-Tafazil, bincike na Mohammad Bagher Mahmoudi, Tehran, Ma'aikatar Al'adu da Jagorar Musulunci, bugu na farko, 1411H.
  • Hakeem Neishaburi, Muhammad bin Abdullah, al-Mustadrak Ali al-Sahihin, Hyderabad, Deccan, Bina, 1334H.
  • Hosseini Milani, Sayyid Ali, Hujjar Al-Walaiya al-Aaam ga Annabi da Imamai (AS), Qum, Nashr al-Haqaiq, bugu na farko, 1438H.
  • Hakim, Sayyid Muhammad Baqir, Al-Imamah da Ahlul Baiti (A.S.) Nazariya da Al-Astdalal, Kum, Cibiyar Al-Islamiya al-Mawdin, bugu na farko, 1424H.
  • Hammoud, Mohammad Jamil, al-Fawida al-Bahiyyah fi Sharh Aqeed al-Imamiyah, Beirut, Al-Alami Foundation, bugu na biyu, 1421H.
  • Khazaz Razi, Ali bin Muhammad, ingancin aikin a cikin nassin Imamai na goma sha biyu, ya gyara shi: Abdul Latif Hosseini Kohkamari, Kum, Bidar, 1401H.
  • Khoi, Seyyed Abul Qasim, Misbah al-Faqaha (tsohuwar bugu), Muhammad Ali Tawhidi, Qum, Ansarian, 1417H.
  • Dhahabi, Shams al-Din Muhammad bin Ahmad, Tafiya ta Masu Fadakarwa, Cibiyar Al-Rasalah, bugu na uku, 1405H.
  • Zamakhshari, Mahmoud bin Omar, Al-Kashaf akan haqiqanin Ghwamaz al-Tanzil, Mustafa Hossein Ahmad ya gyara, Beirut, Dar al-Kitab al-Arabi, bugu na farko, 1407H.
  • Sobhani, Ja'afar, Simai na Aqidun Shi'a, Javad Mohaddisi, Tehran, Mawallafin Mashaar, bugun farko, 1386.
  • Sobhani, Jafar, Kimiyyar Gaibu (Hankali na Uku), Qum, Cibiyar Imam Sadiƙ (AS), bugun farko, 1386.
  • Sobhani, Ja’afar, Bayanin Aqidar Imamiyyah, Qum, Cibiyar Imam Sadiƙ (AS), bugun farko, 1376.
  • Sajestani, Suleiman bin Al-Ashaath, Sunan Abi Dawud, Saeed Muhammad al-Laham's research and comment, Beirut, Dar al-Fikr, bugun farko, 1410 AH-1990 AD.
  • Shah Mohammadi, Muhammad Ali, Ali da daukakar Ghadirakhm a kan daukakar wahayi da manufa a cikin fassarar Yanabi Al-Moudah, Qum, Mehr Amir al-Momenin (AS), 1384.
  • Shabar, Sayyid Abdallah, Haq al-Iqin fi Marafah Usul al-Din, Kum, Anwar al-Hadi, bugu na biyu, 1424H.
  • Shabrawi, Abdullah bin Muhammad, Al-Ithaf Behab Al-Ashraf, bugun Sami Ghariri, Kum, Dar al-Kitab, 1423H.
  • Shahidi, Sayyid Jaafar, Rayuwar Imam Sadiq Jafar bin Muhammad, Tehran, Islamic Farhang Publishing House, bugun farko, 1377.
  • Safi Golpaygani, Lotfollah, Lardin Majalisa da Lardin Majalisu (sabon bugu), Qum, Ayatullahi Ayatullahi Safi Golpaygani Ofishin Edita da Bugawa, bugun farko, 1392.
  • Sadouq, Muhammad bin Ali, Al-Iqtaqadat, Kum, Al-Khangir al-Alami na Sheikh Al-Mufid, bugu na biyu, 1414H.
  • Sadouq, Muhammad bin Ali, al-Khasal, gyara da bincike na Ali Akbar Ghafari, Qum, Qum Seminary teacher’ society, bugun farko, 1362.
  • Sadouq, Muhammad Bin Ali, Ayoun Akhbar al-Reza (AS), bincike na Mahdi Lajurdi, Tehran, Jahan Publishing House, bugu na 1, 1378H.
  • Sadouq, Muhammad bin Ali, Kamal al-Din da Tammam al-Naimah, bugun Ali Akbar Ghafari, Tehran, Islamia, 1395H.
  • Sadouq, Muhammad bin Ali, Man Laihzara al-Faqih, edita na Ali Akbar Ghafari, Qum, ofishin wallafe-wallafen Musulunci, bugu na biyu, 1413H.
  • Safar, Muhammad bin Hassan, Basair al-Deraj fi Fda'il al-Muhammad, Qum, School of Ayatullah al-Marashi al-Najafi, bugu na biyu, 1404H.
  • Tabatabai, Sayyid Abdul Aziz, Ahlul Baiti (a.s.) a cikin Al-Maktabeh al-Arabiya, Qum, Al-Bait (a.s.) Mu'assasa ta Farfado da Al'adunmu, Bita.
  • Tabatabai, Seyyed Mohammad Hossein, Shia in Islam, Qum, Islamic Publications Office, 2003.
  • Tabarsi, Fazl bin Hasan, Al-Wari Media tare da Allam Al-Hadi, Tehran, Islamia, bugu na 4, 1390H.
  • Tusi, Muhammad bin Hasan, al-Tabyan fi Tafsir al-Qur'an, gyara daga Ahmad Habib Ameli, Beirut, Darahiya al-Tarath al-Arabi, Beta.
  • Ameli, Seyyed Ja'afar Morteza, Al-Walaiya Al-Taqwaini va Tashari'iyyah, Cibiyar Nazarin Al-Islami, bugu na biyu, 1428H.
  • Alameh Hali, Hasan bin Youssef, Kafsh al-Murad a cikin Sharh Jirid al-I'tqad na Tauhidi, Sharhin Jafar Sobhani, Qum, Cibiyar Imam Sadiq (AS), bugu na biyu, 1382.
  • Ali bin Hossein (a.s.), Sahifah Sajjadiyeh, Faiz al-Islam, Tehran, Faqih, bugu na biyu, 1376 ya fassara kuma ya bayyana shi.
  • Fakhr Razi, Muhammad bin Omar, Al-Tafseer al-Kabir (Mufatih al-Ghayb), Beirut, Darahiya al-Trath al-Arabi, bugu na uku, 1420H.
  • Qazi Abd al-Jabbar, Abd al-Jabbar bin Ahmad, Sharh al-Usul al-Khamsa, Taliyah Ahmad bin Hossein Abi Hashem, Beirut, Dar Ahya al-Tarat al-Arabi, bugu na farko, 1422H.
  • Kundozi, Suleiman bin Ibrahim, Yanabi Al-Mouda Lzavi al-Qorabi, Beirut, Dar al-Aswa, Bita.
  • Kilini, Muhammad bin Yaqub, Al-Kafi, Tehran, Islama, bugu na uku, 1407H.
  • Momin Qomi, Muhammad, “Lardin Wali al-Ma’asom (a.s.)”, a cikin tarin abubuwan tarihi na taron duniya na biyu na Imam Al-Reza (a.s.), Mashhad, taron duniya na Imam Al-Reza (a.s.) ), 1409 AH.
  • Majlisi, Muhammad Baqir, Bihar al-Anwar al-Jamaa Lederer Akhbar al-Imam al-Athar, Beirut, Dar Ihya al-Trath al-Arabi, bugu na biyu, 1403H.
  • Mohammadi, Ali, Bayanin Kashf al-Morad, Qom, Dar al-Fikr, bugu na 4, 1378.
  • Misali'https://lccn.loc.gov/2019714627