Jump to content

Bambanci tsakin sauye-sauye na "Annabi Ibrahim (A.S)"

279 bayitu sanyayyu ,  30 Nuwamba 2023
babu gajeren bayani
No edit summary
No edit summary
Layi 1: Layi 1:
'''Hazrat Ibrahim''' wanda ya fi shahara da sunan Ibrahim Khalil, shi ne na biyu cikin jerin Annabawa Ulul Azmi, an aiko Ibrahim da Annabta a yankin da yake tsakanin Qoramu guda biyu (Qoramar Furat Da qoramar Dajla) da suke qasar Iraq, Annabi Ibrahim (A.S) ya kira Namarudu wanda ya kasance Sarkin wannan gari tare da mutanensa zuwa Tauhidi, babu waxanda suka amsa kirasa sai `yan tsiraru, sakamakon xebe tsammani da sa rai daga yin imanin sauran mutanen garin sai Annabi Ibrahim (A.S) ya yi hijira zuwa qasar Palasxinu.  
'''Hazrat Ibrahim''' wanda ya fi shahara da sunan Ibrahim Khalil, shi ne na biyu cikin jerin Annabawa Ulul Azmi, an aiko Ibrahim da Annabta a yankin da yake tsakanin ƙoramu guda biyu (ƙoramar Furat Da ƙoramar Dajla) da suke ƙasar Iraƙ, Annabi Ibrahim (A.S) ya kira Namarudu wanda ya kasance Sarkin wannan gari tare da mutanensa zuwa Tauhidi, babu waɗanda suka amsa kirasa sai `yan tsiraru, sakamakon ɗebe tsammani da sa rai daga yin imanin sauran mutanen garin sai Annabi Ibrahim (A.S) ya yi hijira zuwa ƙasar Palasɗinu.  
Kan asasin abin da ya zo daga ayoyin Alkur’ani, haqiqa mutanen zamanin Annabi Ibrahim (A.S) sun kasance Masu bautar Gumaka, sakamakon Annabi Ibrahim (A.S) ya kakkarya musu Gumakan da suke bautawa sai suka yanke shawarar jefa shi cikin wuta, sai dai kuma cewa wutar da suka jefa shi ta yi sanyi saboda Allah ya umarceta da ta yi sanyi ga Ibrahim, cikin ikon Allah Hazrat Ibrahim (A.S) ya fito daga cikin wannan wuta lafiya qalau ba tare da ta qona shi ba.
Kan asasin abin da ya zo daga ayoyin Alkur’ani, haƙiƙa mutanen zamanin Annabi Ibrahim (A.S) sun kasance Masu bautar Gumaka, sakamakon Annabi Ibrahim (A.S) ya kakkarya musu Gumakan da suke bautawa sai suka yanke shawarar jefa shi cikin wuta, sai dai kuma cewa wutar da suka jefa shi ta yi sanyi saboda Allah ya umarceta da ta yi sanyi ga Ibrahim, cikin ikon Allah Hazrat Ibrahim (A.S) ya fito daga cikin wannan wuta lafiya ƙalau ba tare da ta ƙona shi ba.
Isma’il (A.S) da Is’haq (A.S) sun kasance `ya`yan Hazrat Ibrahim (A.S) kuma magadansa, nasabar Qabilar Banu Isra’ila waxanda aka aiko Annabawa da yawa cikinsu ta kasance daga `Ya`yan Annabi Ibrahim (A.S) haka kuma Maryam Mahaifiyar Hazrat Isa (A.S) ta kasance cikin Jikokin Hazrat Ibrahim (A.S) ta hanyar wasixar Is’haq (A.S) sannan Annabin Muslunci shima nasabarsa tana danganewa zuwa ga Hazrat Ibrahim (A.S) ta hanyar wasixar Hazrat Isma’il (A.S)
Isma’il (A.S) da Is’haƙ (A.S) sun kasance `ya`yan Hazrat Ibrahim (A.S) kuma magadansa, nasabar ƙabilar Banu Isra’ila waɗanda aka aiko Annabawa da yawa cikinsu ta kasance daga `Ya`yan Annabi Ibrahim (A.S) haka kuma Maryam Mahaifiyar Hazrat Isa (A.S) ta kasance cikin Jikokin Hazrat Ibrahim (A.S) ta hanyar wasiɗar Is’haƙ (A.S) sannan Annabin Muslunci shima nasabarsa tana danganewa zuwa ga Hazrat Ibrahim (A.S) ta hanyar wasiɗar Hazrat Isma’il (A.S)
Haqiqa Alkur’ani ya danganta ginin xakin Ka’aba da kiran mutane zuwa ga aikin Hajji ga Hazrat Ibrahim (A.S) haka kuma ya gabatar da shi matsayin Khalilullahi (Masoyin Allah), kan asasin Ayoyin Alkur’ani, bayan gama jarraba shi da bala’i daga jumalarsu umartarsa da yanka xansa sai ya samu muqamin Imamanci qari kan muqamin Annabta da aka aiko shi da ita.
Haƙiƙa Alkur’ani ya danganta ginin ɗakin Ka’aba da kiran mutane zuwa ga aikin Hajji ga Hazrat Ibrahim (A.S) haka kuma ya gabatar da shi matsayin Khalilullahi (Masoyin Allah), kan asasin Ayoyin Alkur’ani, bayan gama jarraba shi da bala’i daga jumalarsu umartarsa da yanka ɗansa sai ya samu muƙamin Imamanci ƙari kan muƙamin Annabta da aka aiko shi da ita.


== Tarihin Rayuwa ==
== Tarihin Rayuwa ==
Haihuwa da wafati
Haihuwa da wafati
Aksarin masu bincike suna ganin an haifi Hazrat Ibrahim (A.S) a cikin qarni na ashirin gabanin haihuwar Almasihu (A.S), wasu ba’ari kuma sun tafi kan cewa cikakken tarihin haihuwar ya kasance shekaru 1996 kafin miladiyya <ref>Sajjadi, “Ibrahim Khalil (AS)”, shafi na 499.</ref> cikin littafin Hawadisul Al-Ayyam an bayyana cewa an haife shi goma ga watan Muharram <ref>Marashi Najafi, Hawadisul Al-Ayyam, shafi na 46 (electronic copy).</ref> wasu ba’ari Malaman tarihi suna ganin an haife shi a farkon watan Zull-Hijja. <ref>Marashi Najafi, Hawadisul Al-Ayyam, shafi na 46 (electronic copy).</ref>
Aksarin masu bincike suna ganin an haifi Hazrat Ibrahim (A.S) a cikin ƙarni na ashirin gabanin haihuwar Almasihu (A.S), wasu ba’ari kuma sun tafi kan cewa cikakken tarihin haihuwar ya kasance shekaru 1996 kafin miladiyya <ref>Sajjadi, “Ibrahim Khalil (AS)”, shafi na 499.</ref> cikin littafin Hawadisul Al-Ayyam an bayyana cewa an haife shi goma ga watan Muharram <ref>Marashi Najafi, Hawadisul Al-Ayyam, shafi na 46 (electronic copy).</ref> wasu ba’ari Malaman tarihi suna ganin an haife shi a farkon watan Zull-Hijja. <ref>Marashi Najafi, Hawadisul Al-Ayyam, shafi na 46 (electronic copy).</ref>
Cikin Masadir xin Muslunci an kawo adadin wasu garuruwa da ake tsammanin anan ne aka haife shi, a cewar Tarikh Xabari wasu suna ganin an haife shi a garin Babul ko Kusa a Nahiyoyin Kufa ta qasar Iraq, a wancan zamanin Namarudu ne Ya kasance kan karagar Sarauta, wasu kuma suna ganin an haife shi a garin Alwarka’u ko Harran, sun ce bayan haihuwarsa sai Mahaifinsa ya kai shi garin Babul ko Kusa, <ref>Tabari, Tarikh Al-Umam wa Al-Muluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 233.</ref> a wata riwaya daga Imam Sadiq (A.S) ya bayyana cewa a garin Kusa aka haifi Ibrahim kuma Namarud Sarki a zamanin <ref>Qutb Ravandi, Kasas Anbiya, Astan Quds Razavi, juzu'i na 1, shafi na 298.</ref> Ibn Baxuxa wanda ya kewaya duniya a qarni na 6 h qamari, ya bayyana cewa an haifi Hazrat Ibrahim (A.S) a garin Bursa tsakanin Bagdad da Hilla. <ref>Ibn Battuta, shafi na 101.</ref>
Cikin Masadir ɗin Muslunci an kawo adadin wasu garuruwa da ake tsammanin anan ne aka haife shi, a cewar Tarikh ɗabari wasu suna ganin an haife shi a garin Babul ko Kusa a Nahiyoyin Kufa ta ƙasar Iraƙ, a wancan zamanin Namarudu ne Ya kasance kan karagar Sarauta, wasu kuma suna ganin an haife shi a garin Alwarka’u ko Harran, sun ce bayan haihuwarsa sai Mahaifinsa ya kai shi garin Babul ko Kusa, <ref>Tabari, Tarikh Al-Umam wa Al-Muluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 233.</ref> a wata riwaya daga Imam Sadiƙ (A.S) ya bayyana cewa a garin Kusa aka haifi Ibrahim kuma Namarud Sarki a zamanin <ref>ƙutb Raɓandi, Kasas Anbiya, Astan ƙuds Razaɓi, juzu'i na 1, shafi na 298.</ref> Ibn Baɗuɗa wanda ya kewaya duniya a ƙarni na 6 h ƙamari, ya bayyana cewa an haifi Hazrat Ibrahim (A.S) a garin Bursa tsakanin Bagdad da Hilla. <ref>Ibn Battuta, shafi na 101.</ref>


=== Kabarin Annabi Ibrahim Yana Garin Khalil Cikin Qasar Palasxinu ===
=== Kabarin Annabi Ibrahim Yana Garin Khalil Cikin ƙasar Palasɗinu ===
Haqiqa Annabi Ibrahim (A.S) ya rayu shekaru 179-200 sannan ya rasu a garin Hebron wanda yake qasar Palasxinu. <ref>Tabari, Tarikh Al-umam wa Al-Maluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 312; Ibn Kathir, al-Bedaya wa Al-Nehaya, juzu'i na 1, shafi na 174.</ref>
Haƙiƙa Annabi Ibrahim (A.S) ya rayu shekaru 179-200 sannan ya rasu a garin Hebron wanda yake ƙasar Palasɗinu. <ref>Tabari, Tarikh Al-umam wa Al-Maluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 312; Ibn Kathir, al-Bedaya wa Al-Nehaya, juzu'i na 1, shafi na 174.</ref>


==== Mahaifin Ibrahim ====
==== Mahaifin Ibrahim ====
Akwai savanin Malamai kan sunan Mahaifin Hazrat Ibrahim (A.S) a tsohon Alkawari (Old Testment) an rubuta Tarih matsayin sunan Mahaifinsa, <ref>Faidayesh, 11:24, matane Abri; QS: Tarjameh Farsi keh Tarah Amade.</ref> cikin masadir xin Musulmi suke kiransa da Tarukh, <ref>Tabari, Tarikh Al-Umam wa Al-Muluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 233.</ref> ko Tarah <ref>Ibn Kathir, Al-Bedayah wa al-Nehayah, 1986, juzu'i na 1, shafi na 142; Ibn Hisham, Al-Sirah al-Nabawiyyah, Darul Marafah, juzu'i na 1, shafi na 2</ref> cikin Alkur’ani ya zo misalin:
Akwai saɓanin Malamai kan sunan Mahaifin Hazrat Ibrahim (A.S) a tsohon Alkawari (Old Testment) an rubuta Tarih matsayin sunan Mahaifinsa, <ref>Faidayesh, 11:24, matane Abri; ƙS: Tarjameh Farsi keh Tarah Amade.</ref> cikin masadir ɗin Musulmi suke kiransa da Tarukh, <ref>Tabari, Tarikh Al-Umam wa Al-Muluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 233.</ref> ko Tarah <ref>Ibn Kathir, Al-Bedayah wa al-Nehayah, 1986, juzu'i na 1, shafi na 142; Ibn Hisham, Al-Sirah al-Nabawiyyah, Darul Marafah, juzu'i na 1, shafi na 2</ref> cikin Alkur’ani ya zo misalin:
<center>«وَ إِذْ قالَ إِبْراهِیمُ لِأَبِیهِ آزَرَ»</center>
<center>«وَ إِذْ قالَ إِبْراهِیمُ لِأَبِیهِ آزَرَ»</center>
nsa Azara. <ref>Suratul An'am, aya ta 74</ref> kan asasin wannan aya wasu Malaman tafisirin Ahlus-sunna sun bayyana cewa Azara shi ne Mahaifin Ibrahim. <ref>Fakhr Razi, Mufatih Al-Ghaib, 1420 AH, juzu'i na 13, shafi na 31.</ref> amma Malaman tafsirin Shi’a sun tafi kan ra’ayin cewa Kalmar (Abbu) wacce ta zo a wannan aya ba ta da Ma’anar Uba Mahaifi. <ref>Abul Fattuh Razi, Rouz Al-Jinnan wa Ruh Al-Jinnan, 1408 AH, juzu'i na 7, shafi na 340 da 341; Makarem Shirazi, Tafsir Namuneh, 1374, juzu'i na 5, shafi.303.</ref> a harshen Larabci ana amfani da Kalmar (Abbu) kan Kawu da Kaka da ma Mai kula da yaro qari kan uba Mahaifi. Allama Xabaxaba’i a cikin Tafsirin Almizan yana cewa: babu kokwanto (Azara) da sunansa ya zo cikin wannan aya bai kasance Mahaifin Ibrahim ba, amma sakamakon Wasixar wasu hususiyoyi da Unwanai da ya kasance tare da su sai aka kira shi da uba, misalin kasancewarsa Kawun Ibrahim, kuma a mahangar lugga ana amfani da Kalmar (Abbu) kan Kaka da Kawu. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, juzu'i na 7, shafi na 165.</ref> Ibrahim ya barranta kansa daga Azara wanda ya kasance yana kiransa da Uba amma a haqiqa bai kasance Mahaifinsa ba. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, Ismailian Charters, juzu'i na 7, shafi na 217.</ref>
nsa Azara. <ref>Suratul An'am, aya ta 74</ref> kan asasin wannan aya wasu Malaman tafisirin Ahlus-sunna sun bayyana cewa Azara shi ne Mahaifin Ibrahim. <ref>Fakhr Razi, Mufatih Al-Ghaib, 1420 AH, juzu'i na 13, shafi na 31.</ref> amma Malaman tafsirin Shi’a sun tafi kan ra’ayin cewa Kalmar (Abbu) wacce ta zo a wannan aya ba ta da Ma’anar Uba Mahaifi. <ref>Abul Fattuh Razi, Rouz Al-Jinnan wa Ruh Al-Jinnan, 1408 AH, juzu'i na 7, shafi na 340 da 341; Makarem Shirazi, Tafsir Namuneh, 1374, juzu'i na 5, shafi.303.</ref> a harshen Larabci ana amfani da Kalmar (Abbu) kan Kawu da Kaka da ma Mai kula da yaro ƙari kan uba Mahaifi. Allama ɗabaɗaba’i a cikin Tafsirin Almizan yana cewa: babu kokwanto (Azara) da sunansa ya zo cikin wannan aya bai kasance Mahaifin Ibrahim ba, amma sakamakon Wasiɗar wasu hususiyoyi da Unwanai da ya kasance tare da su sai aka kira shi da uba, misalin kasancewarsa Kawun Ibrahim, kuma a mahangar lugga ana amfani da Kalmar (Abbu) kan Kaka da Kawu. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, juzu'i na 7, shafi na 165.</ref> Ibrahim ya barranta kansa daga Azara wanda ya kasance yana kiransa da Uba amma a haƙiƙa bai kasance Mahaifinsa ba. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, Ismailian Charters, juzu'i na 7, shafi na 217.</ref>
Kan asasin wasu rahotanni daga Masadir na tarihi a shekarar da aka haifi Ibrahim a shekarar ne Sarki Namrudu ya bada umarnin kashe duk wani yaro Namiji da aka Haifa saboda Masu duba qasa sun gaya masa cewa a cikin shekarar ne za a haifi yaron da zai zo da wani sabon addini savanin wanda Namrudu yake kai, kuma wannan yaro zai girma ya kakkarya Gumakan da suke bautawa, da wannan dalili ne Hazrat Ibrahim sakamakon Tsoron Namarudawa ya je ya shiga wani Kogo da yake kusa da gidansa bai fito daga cikinsa ba sai bayan watanni goma sha biyar. <ref>Tabari, Tarikh Al-Umm wa Al-Muluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 234</ref>
Kan asasin wasu rahotanni daga Masadir na tarihi a shekarar da aka haifi Ibrahim a shekarar ne Sarki Namrudu ya bada umarnin kashe duk wani yaro Namiji da aka Haifa saboda Masu duba ƙasa sun gaya masa cewa a cikin shekarar ne za a haifi yaron da zai zo da wani sabon addini saɓanin wanda Namrudu yake kai, kuma wannan yaro zai girma ya kakkarya Gumakan da suke bautawa, da wannan dalili ne Hazrat Ibrahim sakamakon Tsoron Namarudawa ya je ya shiga wani Kogo da yake kusa da gidansa bai fito daga cikinsa ba sai bayan watanni goma sha biyar. <ref>Tabari, Tarikh Al-Umm wa Al-Muluk, 1967, juzu'i na 1, shafi na 234</ref>


==== Aure Da Samun Haihuwa ====
==== Aure Da Samun Haihuwa ====
Saratu ita ce ta kasance farkon Matar da Hazrat Ibrahim (A.S) ya aura kan asasin Naqalin At-Taura ya aureta a garin Uru Kaldaniyan <ref>Faidayesh, 11:29.</ref> kan asasin bayanin Dehkhoda a qamus Na lugga Ur ko auru a cikin Attaura wani gari ne a tsohuwar Nahiyar Somir a kudancin garin Babul, wannan gari yana nan a kudancin qasar Iraq, wanda a yanzu yana nan kusa da Titin Jirgin qasa da yake tsakanin garin Basra da Bagdad, yana daga cikin muhimman cibiyoyin tarihi da Al’adu na Somari, a faxin At-Taura nan ne aka haifi Annabi Ibrahim (A.S), sunan wannan babban gari wanda aka kafa tun zamanin da can tun qarni na huxu kafin Miladiyya, bayan wannan zamani garin ya nutse cikin qasa an manta da shi ba a gano garin ba sai a a qarni na 19 m, <ref>Dehkhoda, luggatnameh, zailu Ur</ref> ya zo a littafin At-taura cewa Saratu ta kasance `yar’uwar Ibrahim amma ba daga gidansu ba. <ref>Faidayesh, 20:12.</ref> amma abin da ya dace daga riwayoyin Shi’a haqiqa Saratu ta kasance `ya ga gwaggon Ibrahim kuma `yar’uwa ga Annabi Lut (A.S) <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, juzu'i na 7, shafi na 229; Ayyashi, Tafsirul Ayyashi, 1380 AH, juzu'i na 2, shafi na 254.</ref> kan asasin xaya daga cikin waxannan riwayoyi, Ibrahim (A.S) ya auri Saratu a garin Kusa, Saratu ta kasance Mace mai tarin dukiya da tarin Dabbobi da qasa, bayan ta auri Ibrahim sai ta yi kyautar dukiyarta gare shi, Hazrat Ibrahim (A.S) ya havvaka dukiyar ta qaru sosai ta kai ga babu wanda ya kaishi tarin dukiya a garin da yake rayuwa. <ref>Kulainy, Kafi, 1407 AH, juzu'i na 8, shafi na 370; Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, juzu'i na 7, shafi na 229.</ref>
Saratu ita ce ta kasance farkon Matar da Hazrat Ibrahim (A.S) ya aura kan asasin Naƙalin At-Taura ya aureta a garin Uru Kaldaniyan <ref>Faidayesh, 11:29.</ref> kan asasin bayanin Dehkhoda a ƙamus Na lugga Ur ko auru a cikin Attaura wani gari ne a tsohuwar Nahiyar Somir a kudancin garin Babul, wannan gari yana nan a kudancin ƙasar Iraƙ, wanda a yanzu yana nan kusa da Titin Jirgin ƙasa da yake tsakanin garin Basra da Bagdad, yana daga cikin muhimman cibiyoyin tarihi da Al’adu na Somari, a faɗin At-Taura nan ne aka haifi Annabi Ibrahim (A.S), sunan wannan babban gari wanda aka kafa tun zamanin da can tun ƙarni na huɗu kafin Miladiyya, bayan wannan zamani garin ya nutse cikin ƙasa an manta da shi ba a gano garin ba sai a a ƙarni na 19 m, <ref>Dehkhoda, luggatnameh, zailu Ur</ref> ya zo a littafin At-taura cewa Saratu ta kasance `yar’uwar Ibrahim amma ba daga gidansu ba. <ref>Faidayesh, 20:12.</ref> amma abin da ya dace daga riwayoyin Shi’a haƙiƙa Saratu ta kasance `ya ga gwaggon Ibrahim kuma `yar’uwa ga Annabi Lut (A.S) <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, juzu'i na 7, shafi na 229; Ayyashi, Tafsirul Ayyashi, 1380 AH, juzu'i na 2, shafi na 254.</ref> kan asasin ɗaya daga cikin waɗannan riwayoyi, Ibrahim (A.S) ya auri Saratu a garin Kusa, Saratu ta kasance Mace mai tarin dukiya da tarin Dabbobi da ƙasa, bayan ta auri Ibrahim sai ta yi kyautar dukiyarta gare shi, Hazrat Ibrahim (A.S) ya haɓɓaka dukiyar ta ƙaru sosai ta kai ga babu wanda ya kaishi tarin dukiya a garin da yake rayuwa. <ref>Kulainy, Kafi, 1407 AH, juzu'i na 8, shafi na 370; Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, juzu'i na 7, shafi na 229.</ref>
Da farko dai Hazrat Ibrahim bai samu haihuwa daga Saratu ba, da wannan dalili ne Saratu ta bashi kyautar baiwarta mai suna Hajara, Allah ya azurta Ibrahim da samun Haihuwa ta hanyar Hajara aka samu xa Namiji mai suna Isma’il <ref>Ibn Athir, Al-Kamel, 1385 Hijira, juzu'i na 1, shafi na 101.</ref> bayan wasu shekaru sai ya samu haihuwa da Saratu da xa Namiji da aka sama suna Is’haq, an haifi Is’haq bayan shuxewar shekaru 5 ko 13 da haihuwar Isma’il. <ref>Masoudi, Isbatul Al-wasiyya, 2004, shafi na 41-42</ref> kan asasin ba’arin naqali, yayin da aka haifi Is’haq, haqiqa Hazrat Ibrahim (A.S) ya tsufa har ya haura shekaru 100 a <ref>Masoudi,Isbatul Al-wasiyya, 2004, shafi na 46.</ref>duniya, a wani qaulin ance ya kai shekaru 120 a duniya. <ref>Ibn Sa’ad, Thabaqat Al-Kubra, 1410H, juzu’i na 1, shafi na 41.</ref>
Da farko dai Hazrat Ibrahim bai samu haihuwa daga Saratu ba, da wannan dalili ne Saratu ta bashi kyautar baiwarta mai suna Hajara, Allah ya azurta Ibrahim da samun Haihuwa ta hanyar Hajara aka samu ɗa Namiji mai suna Isma’il <ref>Ibn Athir, Al-Kamel, 1385 Hijira, juzu'i na 1, shafi na 101.</ref> bayan wasu shekaru sai ya samu haihuwa da Saratu da ɗa Namiji da aka sama suna Is’haƙ, an haifi Is’haƙ bayan shuɗewar shekaru 5 ko 13 da haihuwar Isma’il. <ref>Masoudi, Isbatul Al-wasiyya, 2004, shafi na 41-42</ref> kan asasin ba’arin naƙali, yayin da aka haifi Is’haƙ, haƙiƙa Hazrat Ibrahim (A.S) ya tsufa har ya haura shekaru 100 a <ref>Masoudi,Isbatul Al-wasiyya, 2004, shafi na 46.</ref>duniya, a wani ƙaulin ance ya kai shekaru 120 a duniya. <ref>Ibn Sa’ad, Thabaƙat Al-Kubra, 1410H, juzu’i na 1, shafi na 41.</ref>
Malaman Tarihi sun ce, Hazrat Ibrahim (A.S) bayan rasuwar Saratu ya auri wasu matan har guda biyu kuma ya samu `ya`ya huxu tare da xaya daga cikinsu ya kuma samu `ya`ya guda bakwai tare da xayar, adadin `ya`yansa goma sha uku. <ref>Ibn Sa’ad, Thabaqat Al-Kubra, 1410H, juzu’i na 1, shafi na 41.</ref> Mazi, Zamran, Sarehajji da Sabaq sun kasance `ya`yansa daga Matarsa mai suna (Qanxur), Nafis, Madin, Kishan, Sharukh, Amimu, Lut da Yaqshan sun kasance `ya`yansa daga matarsa mai suna (Hajjuni), <ref>Ibn Sa’ad, Thabaqat Al-Kubra, 1410H,Nashir darul Sadar juzu’i na 1, shafi na 48.</ref>
Malaman Tarihi sun ce, Hazrat Ibrahim (A.S) bayan rasuwar Saratu ya auri wasu matan har guda biyu kuma ya samu `ya`ya huɗu tare da ɗaya daga cikinsu ya kuma samu `ya`ya guda bakwai tare da ɗayar, adadin `ya`yansa goma sha uku. <ref>Ibn Sa’ad, Thabaƙat Al-Kubra, 1410H, juzu’i na 1, shafi na 41.</ref> Mazi, Zamran, Sarehajji da Sabaƙ sun kasance `ya`yansa daga Matarsa mai suna (ƙanɗur), Nafis, Madin, Kishan, Sharukh, Amimu, Lut da Yaƙshan sun kasance `ya`yansa daga matarsa mai suna (Hajjuni), <ref>Ibn Sa’ad, Thabaƙat Al-Kubra, 1410H,Nashir darul Sadar juzu’i na 1, shafi na 48.</ref>


==== Ibrahim A Cikin Alkur’ani ====
==== Ibrahim A Cikin Alkur’ani ====
An ambaci sunan Ibrahim xaixai har karo 69 a cikin Alkur’ani <ref>Firouzmehr, “Mukayaseh Kisseh Ibrahim (A.S) dar  Kur’an wa Attaura” shafi na 88.</ref> sakamakon bayanin qissar Ibrahim an samu sura sukutum guda da ta zo da sunansa. <ref>refKhorramshahi, DaneshNameh Quran wa Quran Fajuhi, 1377, juzu'i na 2, shafi 1240</ref> Alkur’ani ya yi bayani kan Annabtarsa, kiransa zuwa ga tauhidi, Imamancinsa, da Qissar Yanka Xansa, Mu’ujizar raya Tsuntsaye guda huxu bayan kashe su da kuma qissar sanyaya wutar da ya shiga.
An ambaci sunan Ibrahim ɗaiɗai har karo 69 a cikin Alkur’ani <ref>Firouzmehr, “Mukayaseh Kisseh Ibrahim (A.S) dar  Kur’an wa Attaura” shafi na 88.</ref> sakamakon bayanin ƙissar Ibrahim an samu sura sukutum guda da ta zo da sunansa. <ref>refKhorramshahi, DaneshNameh ƙuran wa ƙuran Fajuhi, 1377, juzu'i na 2, shafi 1240</ref> Alkur’ani ya yi bayani kan Annabtarsa, kiransa zuwa ga tauhidi, Imamancinsa, da ƙissar Yanka ɗansa, Mu’ujizar raya Tsuntsaye guda huɗu bayan kashe su da kuma ƙissar sanyaya wutar da ya shiga.


==== Annabta, Imamanci Da Kuma Kasancewarsa Khalilullahi (Badaxin Allah) ====
==== Annabta, Imamanci Da Kuma Kasancewarsa Khalilullahi (Badaɗin Allah) ====
A cikin wasu adadin ayoyin Alkur’ani an kawo bayanin Annabtarsa da kiransa zuwa ga tauhidi. 30 haka kuma a cikin aya ta 35 cikin suratu Ahkaf ya zo cikin Annabawa Ulul Azmi, <ref>Suratul Maryam, aya ta 41-48 – Suratul Anbiya, aya ta 51-57 – Suratul Shaara, aya ta 69-82 – Suratul Safat, aya ta 83-100 – Suratul Zakharf, aya ta 26 da ta 27 – Suratul Matahnah.Aya ta 4- Suratul Ankabut, aya ta 16-25.</ref> kan asasin riwayoyi, Ibrahim ya kasance na biyu cikin Jerin Annabawa Ulul Azmi bayan Annabi Nuhu (A.S) <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, juzu'i na 18, shafi na 218</ref> daidai da aya ta 124 cikin suratul Baqara, Allah ya baiwa Hazrat Ibrahim (A.S) muqamin Imamanci bayan jarraba shi da wasu adadin bala’o’i, a ra’ayin Allama Xabaxaba’i haqiqa Muqamin Imama da ya zo cikin wannan aya ya zo da ma’anar shiryarwa ta baxini, muqamin da kafin kaiwa gare shi dole ya zamana an samu kamala ta samuwa da muqamin Ma’anawiyya na musamman bayan an sha mujahada mai tarin yawa. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1393 Hijira, juzu'i na 1, shafi na 272.</ref>
A cikin wasu adadin ayoyin Alkur’ani an kawo bayanin Annabtarsa da kiransa zuwa ga tauhidi. 30 haka kuma a cikin aya ta 35 cikin suratu Ahkaf ya zo cikin Annabawa Ulul Azmi, <ref>Suratul Maryam, aya ta 41-48 – Suratul Anbiya, aya ta 51-57 – Suratul Shaara, aya ta 69-82 – Suratul Safat, aya ta 83-100 – Suratul Zakharf, aya ta 26 da ta 27 – Suratul Matahnah.Aya ta 4- Suratul Ankabut, aya ta 16-25.</ref> kan asasin riwayoyi, Ibrahim ya kasance na biyu cikin Jerin Annabawa Ulul Azmi bayan Annabi Nuhu (A.S) <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, juzu'i na 18, shafi na 218</ref> daidai da aya ta 124 cikin suratul Baƙara, Allah ya baiwa Hazrat Ibrahim (A.S) muƙamin Imamanci bayan jarraba shi da wasu adadin bala’o’i, a ra’ayin Allama ɗabaɗaba’i haƙiƙa Muƙamin Imama da ya zo cikin wannan aya ya zo da ma’anar shiryarwa ta baɗini, muƙamin da kafin kaiwa gare shi dole ya zamana an samu kamala ta samuwa da muƙamin Ma’anawiyya na musamman bayan an sha mujahada mai tarin yawa. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1393 Hijira, juzu'i na 1, shafi na 272.</ref>
Kan asasin ayaoyin Alkur’ani, Allah ya zavi Hazrat Ibrahim matsayin Khalil (Badaxi) <ref>Suratul Nisa’i, aya ta 125.</ref> da wannan dalili ne aka masa laqabi da Khalilullahi, kan asasin wasu riwayoyi da suka zo a littafin Ilalul Ash-Shara’i, yawan sujjada, da rashin korar masu neman taimako daga gare shi, da rashin nema daga wanin Allah, ciyarwa da kuma ibada suna daga dalilin zavarsa da unwanin Khalilullahi. <ref>Sadouq, Ilalul Sharai, 1385, juzu'i na 1, shafi na 34 da 35.</ref>
Kan asasin ayaoyin Alkur’ani, Allah ya zaɓi Hazrat Ibrahim matsayin Khalil (Badaɗi) <ref>Suratul Nisa’i, aya ta 125.</ref> da wannan dalili ne aka masa laƙabi da Khalilullahi, kan asasin wasu riwayoyi da suka zo a littafin Ilalul Ash-Shara’i, yawan sujjada, da rashin korar masu neman taimako daga gare shi, da rashin nema daga wanin Allah, ciyarwa da kuma ibada suna daga dalilin zaɓarsa da unwanin Khalilullahi. <ref>Sadouƙ, Ilalul Sharai, 1385, juzu'i na 1, shafi na 34 da 35.</ref>


==== Ibrahim Uban Annabawa ====
==== Ibrahim Uban Annabawa ====
Daidai da abin da ya zo a cikin Alkur’ani haqiqa Ibrahim ya kasance Kakan wasu adadin Annabawa <ref>Suratul Ankabut, aya ta:27.</ref> haqiqa xansa Is’haq ya kasance kakan Banu Isra’ila wanda daga tsatsonsa ne aka samu Yaqub, Yusuf, Dawud, Sulaiman, Ayyuba, Musa, Haruna da sauran wasu Annabawa. <ref>Suratul An'am, aya ta 84.</ref>
Daidai da abin da ya zo a cikin Alkur’ani haƙiƙa Ibrahim ya kasance Kakan wasu adadin Annabawa <ref>Suratul Ankabut, aya ta:27.</ref> haƙiƙa ɗansa Is’haƙ ya kasance kakan Banu Isra’ila wanda daga tsatsonsa ne aka samu Yaƙub, Yusuf, Dawud, Sulaiman, Ayyuba, Musa, Haruna da sauran wasu Annabawa. <ref>Suratul An'am, aya ta 84.</ref>
Haka kuma Nasabar Hazrat Isa (A.S) ta hanyar Mahaifiyarsa ta na danganewa zuwa ga Hazrat Yaqub xan Annabi Is’haq (A.S). <ref> Mughniyeh, Tafsir Al-Kashif, 1424 AH, juzu'i na 1, shafi na 208.</ref> kan asasin abin da ya zo daga riwaya nasabar Hazrat Muhammad (S.A.W) shima tana danganewa ga Isma’il xan Hazrat Ibrahim, ta wannan fuskar ne ake kiran Hazrat Ibrahim <ref>Ibn Hisham, Al-Sirah Al-Nabawiyyah, Dar Al-Marefah, juzu'i na 1, shafi na 2; Ibn Abdu Rabbihi, Al-iqdul Al-Farid, 1402H, juzu'i na 5, shafi na 89</ref> da laqabin Abul Anbiya (Uban Annabawa) <ref>Sayyid Qutb, fi Zilalul Alqur'ani, 1425 Hijira, juzu'i na 5, shafi na 2997.</ref>
Haka kuma Nasabar Hazrat Isa (A.S) ta hanyar Mahaifiyarsa ta na danganewa zuwa ga Hazrat Yaƙub ɗan Annabi Is’haƙ (A.S). <ref> Mughniyeh, Tafsir Al-Kashif, 1424 AH, juzu'i na 1, shafi na 208.</ref> kan asasin abin da ya zo daga riwaya nasabar Hazrat Muhammad (S.A.W) shima tana danganewa ga Isma’il ɗan Hazrat Ibrahim, ta wannan fuskar ne ake kiran Hazrat Ibrahim <ref>Ibn Hisham, Al-Sirah Al-Nabawiyyah, Dar Al-Marefah, juzu'i na 1, shafi na 2; Ibn Abdu Rabbihi, Al-iƙdul Al-Farid, 1402H, juzu'i na 5, shafi na 89</ref> da laƙabin Abul Anbiya (Uban Annabawa) <ref>Sayyid ƙutb, fi Zilalul Alƙur'ani, 1425 Hijira, juzu'i na 5, shafi na 2997.</ref>


==== Mu’ujizozi ====
==== Mu’ujizozi ====
Kan asasin abin da ya zo daga ayoyin Alkur’ani, sanyaya wuta da kuma raya matattun tsuntsaye guda huxu ana kirga shi daga cikin Mu’ujizozin Hazrat Ibrahim (A.S):
Kan asasin abin da ya zo daga ayoyin Alkur’ani, sanyaya wuta da kuma raya matattun tsuntsaye guda huɗu ana kirga shi daga cikin Mu’ujizozin Hazrat Ibrahim (A.S):
Sanyaya wuta: Ayoyi na 57-70 Suratul Anbiya, bayan Hazrat Ibrahim ya ga mutanensa sun karkatu zuwa ga bautar gumaka kuma ya fahimci ba zasu dena ba, sai ya kakkarya Gumakan, sannan ya jingina aikin ga Babban Gunki tsakanin Gumakan, ya ce musu su tambayi Gumakan su gaya musu wanda ya kakkarya su idan har gumakan suna iya Magana, sai masu bautan Gumaka suka kunyata kan hujjar Ibrahim, sai dai cewa tare da haka basu tuba daga bautar gumakan ba, sai suka yanke shawarar jefa shi wuta sakamakon kakkarya musu Gumaka da ya yi, sai dai cewa bayan sun jefa shi cikin wutar sau wutar ta yi sanyi bata qona shi ba. <ref>Suratul Anbiyya, aya ta 57 zuwa 70.</ref>
Sanyaya wuta: Ayoyi na 57-70 Suratul Anbiya, bayan Hazrat Ibrahim ya ga mutanensa sun karkatu zuwa ga bautar gumaka kuma ya fahimci ba zasu dena ba, sai ya kakkarya Gumakan, sannan ya jingina aikin ga Babban Gunki tsakanin Gumakan, ya ce musu su tambayi Gumakan su gaya musu wanda ya kakkarya su idan har gumakan suna iya Magana, sai masu bautan Gumaka suka kunyata kan hujjar Ibrahim, sai dai cewa tare da haka basu tuba daga bautar gumakan ba, sai suka yanke shawarar jefa shi wuta sakamakon kakkarya musu Gumaka da ya yi, sai dai cewa bayan sun jefa shi cikin wutar sau wutar ta yi sanyi bata ƙona shi ba. <ref>Suratul Anbiyya, aya ta 57 zuwa 70.</ref>
Raya Matattun tsuntsaye guda huxu: kan asasin aya ta 260 Suratul Baqara, ciki amsa roqon da Ibrahim ya yi daga Ubangiji na Ubangiji ya nuna masa yanda yake raya Matattu, Allah ya umarce shi da yanka Tsuntsaye guda huxu sannan ya caxanya namansu da juna sannan ya ajiye curi xaixai kan adadin wasu Duwatsu sannan ya kira waxannan Tsuntsaye sai suka tashi rayayyu suka nufo inda yake.
Raya Matattun tsuntsaye guda huɗu: kan asasin aya ta 260 Suratul Baƙara, ciki amsa roƙon da Ibrahim ya yi daga Ubangiji na Ubangiji ya nuna masa yanda yake raya Matattu, Allah ya umarce shi da yanka Tsuntsaye guda huɗu sannan ya caɗanya namansu da juna sannan ya ajiye curi ɗaiɗai kan adadin wasu Duwatsu sannan ya kira waɗannan Tsuntsaye sai suka tashi rayayyu suka nufo inda yake.


==== Hijira ====
==== Hijira ====
Cikin aya ta 71 Suratul Anbiya da ta zo game da Ibrahim (A.S): (kuma muka tseratar da shi tare da Lut zuwa wata qasa da muka albarkaceta) <ref>Suratul Anbiya, aya ta 71</ref> wasu ba’arin litattafan tafsiri sun bayyana cewa wannan qasa da aka yi ishara zuwa gareta a wannan aya ita ce qasar Sham <ref>Mulhala wa Siyuti, Tafsir Al-Jalalaini, 1416 AH, shafi na 402; Abul-Fatuh Razi, Rouz al-Janan, 1408 AH, juzu'i na 15, shafi na 200.</ref> ko kuma a ce Palasxinu ko Baitul Muqaddas <ref>Kashani, Tafsir Manhaj Al-Sadeghin, 1336, juzu'i na 6, shafi na 8.</ref> haka kuma ta kasance wurin hijirar Ibrahim (A.S) <ref>Qutb Ravandi,Kasas Anbiya, Astan Quds Razavi, juzu'i na 1, shafi na 298.</ref>
Cikin aya ta 71 Suratul Anbiya da ta zo game da Ibrahim (A.S): (kuma muka tseratar da shi tare da Lut zuwa wata ƙasa da muka albarkaceta) <ref>Suratul Anbiya, aya ta 71</ref> wasu ba’arin litattafan tafsiri sun bayyana cewa wannan ƙasa da aka yi ishara zuwa gareta a wannan aya ita ce ƙasar Sham <ref>Mulhala wa Siyuti, Tafsir Al-Jalalaini, 1416 AH, shafi na 402; Abul-Fatuh Razi, Rouz al-Janan, 1408 AH, juzu'i na 15, shafi na 200.</ref> ko kuma a ce Palasɗinu ko Baitul Muƙaddas <ref>Kashani, Tafsir Manhaj Al-Sadeghin, 1336, juzu'i na 6, shafi na 8.</ref> haka kuma ta kasance wurin hijirar Ibrahim (A.S) <ref>ƙutb Raɓandi,Kasas Anbiya, Astan ƙuds Razaɓi, juzu'i na 1, shafi na 298.</ref>


Gina Xakin Ka’aba
Gina ɗakin Ka’aba
Cikin aya ta 127 Suratul Baqara ya zo cewa Hazrat Ibrahim tare da Taimakon Xansa Isma’il ya gina xakin Ka’aba. <ref>Suratul Baqarah, aya ta:127.</ref> kuma qarqashin umarnin Ubangiji ya kira mutane zuwa aikii ibadar Hajji. <ref>Suratul Hajj, aya ta:27.</ref> daidai da abin da ya zo a riwaya, an fara gina xakin Ka’aba ne ta hannun Adamu (A.S) shi kuma Hazrat Ibrahim (A.S) ya sabunta gininta. <ref>Faizul Kashani, Tafsir Al-Safi, 1415 AH, juzu'i na 1, shafi na 189 da 190.</ref>
Cikin aya ta 127 Suratul Baƙara ya zo cewa Hazrat Ibrahim tare da Taimakon ɗansa Isma’il ya gina ɗakin Ka’aba. <ref>Suratul Baƙarah, aya ta:127.</ref> kuma ƙarƙashin umarnin Ubangiji ya kira mutane zuwa aikii ibadar Hajji. <ref>Suratul Hajj, aya ta:27.</ref> daidai da abin da ya zo a riwaya, an fara gina ɗakin Ka’aba ne ta hannun Adamu (A.S) shi kuma Hazrat Ibrahim (A.S) ya sabunta gininta. <ref>Faizul Kashani, Tafsir Al-Safi, 1415 AH, juzu'i na 1, shafi na 189 da 190.</ref>


==== Yanka xansa ====
==== Yanka ɗansa ====
Asalin Maqala: Zabihullahi
Asalin Maƙala: Zabihullahi
Daga cikin Jarrabawar Allah kan Hazrat Ibrahim akwai umartarsa da Yanka xansa. Daidai da rahotan da ya zo daga Alkur’ani haqiqa Ibrahim (A.S) ya yi mafarki yana Yanka Xansa, bayan farkawa sai ya gayawa Xansa abin da ya faru a mafarki, sai xansa ya nemi ya zartar da umarnin Ubangiji a kansa da ya ba shi a mafarki, sai dai cewa bayan Ibrahim ya kwantar da Xansa zai yanka sai ya ji wani sauti ya zo (Ya kai Ibrahim haqiqa ka gasgata mafarkinka, lallai haka muke sakawa masu kyawunta aiki, da muke karbar kyakkyawar niyyarsu a matsayin aiki) da yaqini wannan bayyananniyar jarrabawa ce haqiqa mun fanshi xanka da wani babban abin yanka.) <ref>Suratul Safat, aya ta 101 zuwa 108</ref>
Daga cikin Jarrabawar Allah kan Hazrat Ibrahim akwai umartarsa da Yanka ɗansa. Daidai da rahotan da ya zo daga Alkur’ani haƙiƙa Ibrahim (A.S) ya yi mafarki yana Yanka ɗansa, bayan farkawa sai ya gayawa ɗansa abin da ya faru a mafarki, sai ɗansa ya nemi ya zartar da umarnin Ubangiji a kansa da ya ba shi a mafarki, sai dai cewa bayan Ibrahim ya kwantar da ɗansa zai yanka sai ya ji wani sauti ya zo (Ya kai Ibrahim haƙiƙa ka gasgata mafarkinka, lallai haka muke sakawa masu kyawunta aiki, da muke karbar kyakkyawar niyyarsu a matsayin aiki) da yaƙini wannan bayyananniyar jarrabawa ce haƙiƙa mun fanshi ɗanka da wani babban abin yanka.) <ref>Suratul Safat, aya ta 101 zuwa 108</ref>
Alkur’ani bai faxi sunan Xan Ibrahim da aka fanshe shi daga yanka ba da wani babban abin Layya, cikin wannan batun na wanene daga cikin `ya`yan Ibrahim akwai savani tsakanin Shi’a da Ahlus-sunna, wasu ba’ari suna cewa Isma’il wanda aka kusa yankawa, wasu kuma suna cewa Is’haq ne <ref>Duba Qurtubi, Al-Jame Al-Ahkam Al-Qur'an, 1364, juzu'i na 16, shafi na 100; Bahrani, Al-Burhan fi Tafsirul Kur’ani, juzu’i na 4, shafi na 616 zuwa 622.</ref> Shaik Xusi ya tafi kan cewa riwayoyin Shi’a sun nuna cewa Isma’il ne. <ref>Tusi, Al-Tabayan, Dar Ehiya al-Trath al-Arabi, juzu'i na 8, shafi na 518</ref> Mulla Salihu Mazandarani cikin Sharh Usulul Alkafi ya tafi kan cewa ra’ayin cewa Isma’il ne wanda aka fansa daga yanka ya kasance ra’ayin da Mashhur Xin Malaman Shi’a suka tafi a kansa, <ref>Mazandarani, Shahrah Furu Al-Kafi, 1429 AH, juzu'i na 4, shafi na 402</ref> cikin Ziyaratu Gufaila kevantacciyar Ziyarar Imam Husaini (A.S) a tsakiyar watan Rajab nan ma ya zo kamar haka (Amincin Allah ya tabbata a gareka ya magajin Isma’il Zabihullahi) <ref> السَّلامُ عَلَيكَ يا وارِثَ إسماعيلَ ذَبيحِ اللّه‏. محمدی ری‌شهری، دانشنامه امام حسين(ع)، ج‏١٢، ص١٢٧</ref>
Alkur’ani bai faɗi sunan ɗan Ibrahim da aka fanshe shi daga yanka ba da wani babban abin Layya, cikin wannan batun na wanene daga cikin `ya`yan Ibrahim akwai saɓani tsakanin Shi’a da Ahlus-sunna, wasu ba’ari suna cewa Isma’il wanda aka kusa yankawa, wasu kuma suna cewa Is’haƙ ne <ref>Duba ƙurtubi, Al-Jame Al-Ahkam Al-ƙur'an, 1364, juzu'i na 16, shafi na 100; Bahrani, Al-Burhan fi Tafsirul Kur’ani, juzu’i na 4, shafi na 616 zuwa 622.</ref> Shaik ɗusi ya tafi kan cewa riwayoyin Shi’a sun nuna cewa Isma’il ne. <ref>Tusi, Al-Tabayan, Dar Ehiya al-Trath al-Arabi, juzu'i na 8, shafi na 518</ref> Mulla Salihu Mazandarani cikin Sharh Usulul Alkafi ya tafi kan cewa ra’ayin cewa Isma’il ne wanda aka fansa daga yanka ya kasance ra’ayin da Mashhur ɗin Malaman Shi’a suka tafi a kansa, <ref>Mazandarani, Shahrah Furu Al-Kafi, 1429 AH, juzu'i na 4, shafi na 402</ref> cikin Ziyaratu Gufaila keɓantacciyar Ziyarar Imam Husaini (A.S) a tsakiyar watan Rajab nan ma ya zo kamar haka (Amincin Allah ya tabbata a gareka ya magajin Isma’il Zabihullahi) <ref> السَّلامُ عَلَيكَ يا وارِثَ إسماعيلَ ذَبيحِ اللّه‏. محمدی ری‌شهری، دانشنامه امام حسين(ع)، ج‏١٢، ص١٢٧</ref>


==== Ibrahim Tareda Alqawari Guda Biyu ====
==== Ibrahim Tareda Alƙawari Guda Biyu ====
A cikin tsohon Alqawari (Old Testment) da farko an ambaci Ibrahim da sunan
A cikin tsohon Alƙawari (Old Testment) da farko an ambaci Ibrahim da sunan
Abhraham amma a cikin babi na 17 ya zo kamar haka: (Amma yanzu alkawarina yana tare da kai, za ka zama Uban al'ummai da yawa, ba kuwa za a kira sunanka da sunan Abram ba.<ref>Faidayesh, 11:26.</ref> Maimakon haka, sunanka zai zama Ibrahim. Domin na sa ka uban al'ummai da yawa) <ref>Faidayesh, 17:4-5, Tarjameh Fazel Khan Hamdani (Grosi).</ref>
Abhraham amma a cikin babi na 17 ya zo kamar haka: (Amma yanzu alkawarina yana tare da kai, za ka zama Uban al'ummai da yawa, ba kuwa za a kira sunanka da sunan Abram ba.<ref>Faidayesh, 11:26.</ref> Maimakon haka, sunanka zai zama Ibrahim. Domin na sa ka uban al'ummai da yawa) <ref>Faidayesh, 17:4-5, Tarjameh Fazel Khan Hamdani (Grosi).</ref>
Kan asasin ruwayar Tsohon Alkawari, (Old Testment) Ibrahim yana da dangantaka da Qabilun Aramic da suka yi hijira daga yankin Larabawa zuwa gabar kogin Furat a arewacin Siriya. <ref>Sousse,Al-Arab wal Al-Yahud fi Al-tarikh, 1972, shafi na 252</ref> daidai da babi na 11 Sifru Faidayesh, Tarah Mahaifin Ibrahim (A.S) ya yi hijira tare da Ibrahim da Saratu da Lut zuwa Kan’ana yayin da suka isa Harran sai suka xan tsaya suka yada zango, a wannan wuri ne ya rasu, <ref>Faidayesh, 11:31-32</ref> wasu sun fitar da natija daga wannan labari cewa an haifi Ibrahim a garin Kaldaniyan, tare da dukkanin bayanai a farkon babi na 12 an bayyana cewa Harran ta kasance Mahaifar Ibrahim kuma qasar Mahaifinsa Tarah. <ref>Faidayesh, 12:1-4</ref>
Kan asasin ruwayar Tsohon Alkawari, (Old Testment) Ibrahim yana da dangantaka da ƙabilun Aramic da suka yi hijira daga yankin Larabawa zuwa gabar kogin Furat a arewacin Siriya. <ref>Sousse,Al-Arab wal Al-Yahud fi Al-tarikh, 1972, shafi na 252</ref> daidai da babi na 11 Sifru Faidayesh, Tarah Mahaifin Ibrahim (A.S) ya yi hijira tare da Ibrahim da Saratu da Lut zuwa Kan’ana yayin da suka isa Harran sai suka ɗan tsaya suka yada zango, a wannan wuri ne ya rasu, <ref>Faidayesh, 11:31-32</ref> wasu sun fitar da natija daga wannan labari cewa an haifi Ibrahim a garin Kaldaniyan, tare da dukkanin bayanai a farkon babi na 12 an bayyana cewa Harran ta kasance Mahaifar Ibrahim kuma ƙasar Mahaifinsa Tarah. <ref>Faidayesh, 12:1-4</ref>
Bisa riwaya At-taura Ibrahim har zuwa shkeara 75 ya kasance a garin Harran, bayan nan qarqashin umarnin Ubangiji ya tashi daga Harran zuwa Kan’ana ya kuma tafi ne tare da matarsa Saratu da `dan dan’uwansa wato Lut da wasu ba’arin mutane, ya yada zango a gabashin Bai’ilu anan ya kafa Hema ya kuma gina Mayanka a wurin. <ref>Faidayesh, 12:1-8 .</ref> bayan wani lokaci sakamakon faruwar Fari (rashin samun ruwan sama) dole ya yi hijara zuwa Misra, <ref>Faidayesh, 12:10.</ref> bayan wannan lokaci sai ya qara dawowa baitu’il, <ref>Faidayesh, 13:1-4</ref> bayan nan kuma ya tafi Hebron (Alkhalil) ya zauna a can. <ref>Faidayesh, 13:18.</ref>   
Bisa riwaya At-taura Ibrahim har zuwa shkeara 75 ya kasance a garin Harran, bayan nan ƙarƙashin umarnin Ubangiji ya tashi daga Harran zuwa Kan’ana ya kuma tafi ne tare da matarsa Saratu da `dan dan’uwansa wato Lut da wasu ba’arin mutane, ya yada zango a gabashin Bai’ilu anan ya kafa Hema ya kuma gina Mayanka a wurin. <ref>Faidayesh, 12:1-8 .</ref> bayan wani lokaci sakamakon faruwar Fari (rashin samun ruwan sama) dole ya yi hijara zuwa Misra, <ref>Faidayesh, 12:10.</ref> bayan wannan lokaci sai ya ƙara dawowa baitu’il, <ref>Faidayesh, 13:1-4</ref> bayan nan kuma ya tafi Hebron (Alkhalil) ya zauna a can. <ref>Faidayesh, 13:18.</ref>   
A cikin At-Taura ya zo cewa lokacin da Ibrahim ya shiga Qasar Misra ya gabatar da matarsa Saratu a matsayin `yar’uwarsa domin kareta daga cutarwar Misrawa don kada su yi kwaxayi cikinta; daga qarshe Sarkin Misra na wannan zamanin ya fitinu da kyawun da Saratu take da shi, kai tsaye ya riketa matarsa saboda ita ya kyautatawa Ibrahim, amma sai Allah ya jarrabci wannan Sarki da bala’i mai tsanani. <ref>Faidayesh, 12:11-19.</ref> Allama Xabaxaba’i ya yi watsi da wannan sashe daga qissar da ta zo dangane da Ibrahim sakamakon rashin dacewarsa da mukqamin Annabta tare da kuma cin karo da sauran qissoshin Ibrahim (A.S) ya nuna cewa an jirkita At-Taura. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, Juzu'i na 7, shafi na 225 da 226.</ref>
A cikin At-Taura ya zo cewa lokacin da Ibrahim ya shiga ƙasar Misra ya gabatar da matarsa Saratu a matsayin `yar’uwarsa domin kareta daga cutarwar Misrawa don kada su yi kwaɗayi cikinta; daga ƙarshe Sarkin Misra na wannan zamanin ya fitinu da kyawun da Saratu take da shi, kai tsaye ya riketa matarsa saboda ita ya kyautatawa Ibrahim, amma sai Allah ya jarrabci wannan Sarki da bala’i mai tsanani. <ref>Faidayesh, 12:11-19.</ref> Allama ɗabaɗaba’i ya yi watsi da wannan sashe daga ƙissar da ta zo dangane da Ibrahim sakamakon rashin dacewarsa da mukƙamin Annabta tare da kuma cin karo da sauran ƙissoshin Ibrahim (A.S) ya nuna cewa an jirkita At-Taura. <ref>Tabataba'i, Al-Mizan, 1417 AH, Juzu'i na 7, shafi na 225 da 226.</ref>
Tsohon Alkawari (Old Testment) ya gabatar da Is’haq matsayin wanda aka Umarci Ibrahim da yanka shi a mafarki. <ref>Faidayesh, 22:1-14.</ref> a wasu wuraren kuma ya kawo cewa an umarci Ibrahim da Yanka Xansa ba tare da ambaton wanene cikin `ya`yansa ba. <ref>Tekwin, 22:2</ref> haka kuma ya zo cikin Attaura Allah ya qulla Alkawari da Ibrahim a Kan’ana da ya bada kyautar Kogin Furat ga `ya`yansa da za su fito daga tsatson xansa Is’haq. <ref>Faidayesh, 15:18.</ref>
Tsohon Alkawari (Old Testment) ya gabatar da Is’haƙ matsayin wanda aka Umarci Ibrahim da yanka shi a mafarki. <ref>Faidayesh, 22:1-14.</ref> a wasu wuraren kuma ya kawo cewa an umarci Ibrahim da Yanka ɗansa ba tare da ambaton wanene cikin `ya`yansa ba. <ref>Tekwin, 22:2</ref> haka kuma ya zo cikin Attaura Allah ya ƙulla Alkawari da Ibrahim a Kan’ana da ya bada kyautar Kogin Furat ga `ya`yansa da za su fito daga tsatson ɗansa Is’haƙ. <ref>Faidayesh, 15:18.</ref>
Haka zalika cikin Sabon Alkawari (New Testment) an ambaci sunan Ibrahim a wurare har guda 71 haka nasabar Isa Almasihu da wasixa guda 39 kamar yanda ya zo a Matta (Matta, 1:1-7) ko wasixa 54 (Luka 3:24-25 tana danganewa zuwa Ibrahim. Imanin Ibrahim cikin Sabon Alkawari an bayyana shi da mafi xaukakar Imani, saboda ya yarda ya rayu cikin baqunta a qasar Palasxinu qasar da ba tasa ba amma ya karvi hukuncin Allah ya rayu cikinta tare da layya da xansa a wurin. <ref>Sajjadi, “Ibrahim Khalil (AS)”, shafi na 506.</ref>
Haka zalika cikin Sabon Alkawari (New Testment) an ambaci sunan Ibrahim a wurare har guda 71 haka nasabar Isa Almasihu da wasiɗa guda 39 kamar yanda ya zo a Matta (Matta, 1:1-7) ko wasiɗa 54 (Luka 3:24-25 tana danganewa zuwa Ibrahim. Imanin Ibrahim cikin Sabon Alkawari an bayyana shi da mafi ɗaukakar Imani, saboda ya yarda ya rayu cikin baƙunta a ƙasar Palasɗinu ƙasar da ba tasa ba amma ya karɓi hukuncin Allah ya rayu cikinta tare da layya da ɗansa a wurin. <ref>Sajjadi, “Ibrahim Khalil (AS)”, shafi na 506.</ref>


==== Siffofin Hazrat Ibrahim A Cikin Irfanin Muslunci ====
==== Siffofin Hazrat Ibrahim A Cikin Irfanin Muslunci ====
A ra’ayin da yawa yawan Arifan Muslunci, suna ganin Hazrat Ibrahim (A.S) matsayin Saliki cikin Sairin baxini, ya keta gadojin suluki ya kai ga Qololuwar Martabobin Kamala, Abdul Kareem Qushairi Arifi kuma Malamin tafsiri a qarni na huxu zuwa na biyar h qamari, yana ganin malakut da Annabi ya yi a matsayin jazaba (abin jan hankali) kafin suluki, <ref>Qashiri, Lataef Al-Esharat, 1981, juzu'i na 1, shafi na 484.</ref> Rashid-dini Mubidi ya yi Imani da cewa wannan jazabar dagane da bakixayan Tajalli itace Mabayyanar Ubangiji, ta samar da sha'awa; Amma tare da ganin rashin wanzuwar waɗannan bayyanuwar, ya gane cewa ba za su iya kasancewa cikin cikakkiyar ƙauna ba, <ref>Meibodi, Kashf Al-Asrar, 1371, juzu'i na 1, shafi na 351.</ref>
A ra’ayin da yawa yawan Arifan Muslunci, suna ganin Hazrat Ibrahim (A.S) matsayin Saliki cikin Sairin baɗini, ya keta gadojin suluki ya kai ga ƙololuwar Martabobin Kamala, Abdul Kareem ƙushairi Arifi kuma Malamin tafsiri a ƙarni na huɗu zuwa na biyar h ƙamari, yana ganin malakut da Annabi ya yi a matsayin jazaba (abin jan hankali) kafin suluki, <ref>ƙashiri, Lataef Al-Esharat, 1981, juzu'i na 1, shafi na 484.</ref> Rashid-dini Mubidi ya yi Imani da cewa wannan jazabar dagane da bakiɗayan Tajalli itace Mabayyanar Ubangiji, ta samar da sha'awa; Amma tare da ganin rashin wanzuwar waɗannan bayyanuwar, ya gane cewa ba za su iya kasancewa cikin cikakkiyar ƙauna ba, <ref>Meibodi, Kashf Al-Asrar, 1371, juzu'i na 1, shafi na 351.</ref>
A ra’ayin Arifai gavovin Qissoshin Hazrat Ibrahim (A.S) da suka zo a Alkur’ani misalin Sanyaya wuta, Layya da xansa Isma’il, Nisantar jikunan sama (Taurari, wata da rana), neman raya matattu, da kashe Tsuntsate da raya su, da dai sauransu. Cike suke da isharorin Irfani da Tawilai na baxini. <ref>cf. Nezhat, "Tahawuli Shaksiyat dar Negareshe Tawili tafasir Irfani ba Takid bar Kisseh Hazrat Ibrahim", zamistan 2019, shafi 41-13; Kermani, "Hazrat Ibrahim (AS) dar Irfane Islami", 1399, shafi na 1-18.</ref> alal misali, A cikin Kissar ciratuwa daga tauraro zuwa wata da rana da kuma fuskanta zuwa fagen gaskiya, (Fadar Allah) da Annabi Ibrahim (AS) ya yi, Qushairi ya fassara tauraro da voyayyen hasken hankali, wata a matsayin ilimi da rassansa. dokokin allahntaka,  rana a matsayin sufanci, <ref>Qashiri, Lata'ef Al-Esharat, 1981, juzu'i na 1, shafi na 485.</ref> Abdul-Karim Kashani yana ganin waxannan martabobi guda uku matsayin martabobin nafsu da Ruhu da Zuciya, Hazrat Ibrahim tare da samu Ma’arifa cikin gushewar waxannan martabobi yake kaiwa ga samun muqamin kaxaita. <ref>Kashani, Sharh Fusus Al-Hekam, 1422, juzu'i na 1, shafi na 206.</ref> Malam Shabastari ya rera waqe kan wannan Muqami.
A ra’ayin Arifai gaɓoɓin ƙissoshin Hazrat Ibrahim (A.S) da suka zo a Alkur’ani misalin Sanyaya wuta, Layya da ɗansa Isma’il, Nisantar jikunan sama (Taurari, wata da rana), neman raya matattu, da kashe Tsuntsate da raya su, da dai sauransu. Cike suke da isharorin Irfani da Tawilai na baɗini. <ref>cf. Nezhat, "Tahawuli Shaksiyat dar Negareshe Tawili tafasir Irfani ba Takid bar Kisseh Hazrat Ibrahim", zamistan 2019, shafi 41-13; Kermani, "Hazrat Ibrahim (AS) dar Irfane Islami", 1399, shafi na 1-18.</ref> alal misali, A cikin Kissar ciratuwa daga tauraro zuwa wata da rana da kuma fuskanta zuwa fagen gaskiya, (Fadar Allah) da Annabi Ibrahim (AS) ya yi, ƙushairi ya fassara tauraro da ɓoyayyen hasken hankali, wata a matsayin ilimi da rassansa. dokokin allahntaka,  rana a matsayin sufanci, <ref>ƙashiri, Lata'ef Al-Esharat, 1981, juzu'i na 1, shafi na 485.</ref> Abdul-Karim Kashani yana ganin waɗannan martabobi guda uku matsayin martabobin nafsu da Ruhu da Zuciya, Hazrat Ibrahim tare da samu Ma’arifa cikin gushewar waɗannan martabobi yake kaiwa ga samun muƙamin kaɗaita. <ref>Kashani, Sharh Fusus Al-Hekam, 1422, juzu'i na 1, shafi na 206.</ref> Malam Shabastari ya rera waƙe kan wannan Muƙami.
== Bayanin kula ==
== Bayanin kula ==
<references />
<references />


== Nassoshi ==
== Nassoshi ==
Alqur'anul Al-Kareem
Alƙur'anul Al-Kareem
* kitabe Mukaddas.
* kitabe Mukaddas.
* Ibn Athir, Ali Ibn Muhammad, Al-Kamil fi Al-Tarikh, Beirut, Dar Sadir - Dar Beirut, 1385H.
* Ibn Athir, Ali Ibn Muhammad, Al-Kamil fi Al-Tarikh, Beirut, Dar Sadir - Dar Beirut, 1385H.
* Ibn Saad, Muhammad Ibn Saad, Thabaqat Al-Kabra, Bincike na Muhammad Abd al-Qadir Atta, Beirut, Dar Al-Kitab Al-Alamiya, bugun farko, 1410H/1990 Miladiyya.
* Ibn Saad, Muhammad Ibn Saad, Thabaƙat Al-Kabra, Bincike na Muhammad Abd al-ƙadir Atta, Beirut, Dar Al-Kitab Al-Alamiya, bugun farko, 1410H/1990 Miladiyya.
* Ibn Saad, Muhammad Bin Saad, Thabaqat Al-Kubra, Al-Matababa: Dar Sadr - Beirut, Al-Nasher: Dar Sadr - Beirut, B.
* Ibn Saad, Muhammad Bin Saad, Thabaƙat Al-Kubra, Al-Matababa: Dar Sadr - Beirut, Al-Nasher: Dar Sadr - Beirut, B.
*  
*  
* Ibn Abd Rabbihi, Ahmad, Al-Eqd Al-Farid, na Ahmad Amin da sauransu, Beirut, 1402H/1982 Miladiyya.
* Ibn Abd Rabbihi, Ahmad, Al-Eƙd Al-Farid, na Ahmad Amin da sauransu, Beirut, 1402H/1982 Miladiyya.
* Ibn Arabi, Mohi al-Din, Majmu'eh Rasa'il Ibn Arabi, Beirut, Dar Ahya Al-Trath al-Arabi, 1367.
* Ibn Arabi, Mohi al-Din, Majmu'eh Rasa'il Ibn Arabi, Beirut, Dar Ahya Al-Trath al-Arabi, 1367.
* Ibn Kathir, Ismail Ibn Umar, Al-Bedayah wa Al-Nehayah, Beirut, Darul Fikr, 1407 AH/1986 AD.
* Ibn Kathir, Ismail Ibn Umar, Al-Bedayah wa Al-Nehayah, Beirut, Darul Fikr, 1407 AH/1986 AD.
* Ibn Hisham, Abd al-Malik, Al-Sirah al-Nabawiyyah, bincike na Mustafa al-Saqqa, Beirut, Dar al-Marafa, Bita.
* Ibn Hisham, Abd al-Malik, Al-Sirah al-Nabawiyyah, bincike na Mustafa al-Saƙƙa, Beirut, Dar al-Marafa, Bita.
* Abulfatuh Razi, Hossein bin Ali, Rouz Al-Jinnan da Ruh al-Jinan, Mashhad, Astan Quds Razavi, 1408H.
* Abulfatuh Razi, Hossein bin Ali, Rouz Al-Jinnan da Ruh al-Jinan, Mashhad, Astan ƙuds Razaɓi, 1408H.
* Azraqi, Abdullah bin Ahmad, Akhbar Makkah, Makkah al-Mukramah, Darul Taqqafa, 1403H.
* Azraƙi, Abdullah bin Ahmad, Akhbar Makkah, Makkah al-Mukramah, Darul Taƙƙafa, 1403H.
* Qutb Rawandi, Saeed bin Hebatullah, Qasses al-Anbia, Mashhad, Astan Quds Razavi.
* ƙutb Rawandi, Saeed bin Hebatullah, ƙasses al-Anbia, Mashhad, Astan ƙuds Razaɓi.
* Mahali, Jalal al-Din da Jalal al-Din Siyuti, Tafsir Al-Jalalaini, Beirut, Al-Noor Press Institute, 1416 AH.
* Mahali, Jalal al-Din da Jalal al-Din Siyuti, Tafsir Al-Jalalaini, Beirut, Al-Noor Press Institute, 1416 AH.
* Sajjadi, Sadegh, "Ibrahim Khalil (a.s.)",dar Daneshnameh  Islami, Juzu'i na 2, shafi na 497-506.
* Sajjadi, Sadegh, "Ibrahim Khalil (a.s.)",dar Daneshnameh  Islami, Juzu'i na 2, shafi na 497-506.
* Sayyid Qutb,fi Zalalul Alqur'an, Beirut, Darul Shrouq, bugu na 35, 1425H.
* Sayyid ƙutb,fi Zalalul Alƙur'an, Beirut, Darul Shrouƙ, bugu na 35, 1425H.
* Sheikh Mahmoud Shabestri, Golshan Raz, Kerman, Kerman Cultural Services Publications, Ch. 1, 2013.
* Sheikh Mahmoud Shabestri, Golshan Raz, Kerman, Kerman Cultural Serɓices Publications, Ch. 1, 2013.
* Sadouq, Muhammad Bin Ali, Ilalul Shara'i, Qum, Shagon Littafin Davari, 1966/1385.
* Sadouƙ, Muhammad Bin Ali, Ilalul Shara'i, ƙum, Shagon Littafin Daɓari, 1966/1385.
* Taheri, Mohammad Hossein, "Ibrahim (a.s) wa khandanesh dar Attaura wa Alqur'an", a cikin Mujallar Ilimin Addini na Quarterly, lamba 1, Winter 2008
* Taheri, Mohammad Hossein, "Ibrahim (a.s) wa khandanesh dar Attaura wa Alƙur'an", a cikin Mujallar Ilimin Addini na ƙuarterly, lamba 1, Winter 2008
* Tabataba'i, Seyyed Mohammad Hossein, Al-Mizan fi Tafsirin Qur'an, Qum, Islamic Publications of the Seminary Society of Teachers, 5th, 1417 AH.
* Tabataba'i, Seyyed Mohammad Hossein, Al-Mizan fi Tafsirin ƙur'an, ƙum, Islamic Publications of the Seminary Society of Teachers, 5th, 1417 AH.
* Tabarsi, Fazl bin Hasan, Muhama al-Bayan fi Tafsir al-Qur'an, Gabatarwa na Mohammad Javad Balaghi, Tehran, Nasser Khosrow Publications, 1372.
* Tabarsi, Fazl bin Hasan, Muhama al-Bayan fi Tafsir al-ƙur'an, Gabatarwa na Mohammad Jaɓad Balaghi, Tehran, Nasser Khosrow Publications, 1372.
* Tabari, Muhammad bin Jarir, Tarikh Al-Umam wal Al-Maluk, Beirut, Dar al-Tarath, Tathaniyyah, 1967.
* Tabari, Muhammad bin Jarir, Tarikh Al-Umam wal Al-Maluk, Beirut, Dar al-Tarath, Tathaniyyah, 1967.
* Tusi, Muhammad bin Hassan, al-Tabayan fi Tafsir al-Qur'an, Beirut, Dar Ehiya al-Trath al-Arabi.
* Tusi, Muhammad bin Hassan, al-Tabayan fi Tafsir al-ƙur'an, Beirut, Dar Ehiya al-Trath al-Arabi.
* Ayashi, Mohammad Bin Masud, Tafsirul Ayyashi, Tehran, Islamia, 1380H.
* Ayashi, Mohammad Bin Masud, Tafsirul Ayyashi, Tehran, Islamia, 1380H.
* Fakhr Razi, Muhammad bin Omar, Mufatih al-Ghaib, Beirut, Dar Ihya Al-Tarat al-Arabi, bugu na uku, 1420H.
* Fakhr Razi, Muhammad bin Omar, Mufatih al-Ghaib, Beirut, Dar Ihya Al-Tarat al-Arabi, bugu na uku, 1420H.
* Firouzmehr, Mohammad Mahdi, " Mukayaseh Kisseh Ibrahim (amincin Allah ya tabbata a gare shi) dar Alkur'ani wa Attaura", Miqat Hajj, hunturu 2001, shafi na 42.
* Firouzmehr, Mohammad Mahdi, " Mukayaseh Kisseh Ibrahim (amincin Allah ya tabbata a gare shi) dar Alkur'ani wa Attaura", Miƙat Hajj, hunturu 2001, shafi na 42.
* Faiz Kashani, Mulla Mohsen, Tafsirul Al-Safi, Tehran, Sadr Publications, 1415 AH.
* Faiz Kashani, Mulla Mohsen, Tafsirul Al-Safi, Tehran, Sadr Publications, 1415 AH.
* Qashiri, Abdul Karim, Lata'if Al-Esharat, Al-Hiyeh al-Masriyyah al-Ame na littafin, 1981.
* ƙashiri, Abdul Karim, Lata'if Al-Esharat, Al-Hiyeh al-Masriyyah al-Ame na littafin, 1981.
* Kashani, Mulla Fethullah, Tafsirul Manhaj al-Sadeghin, Tehran, kantin sayar da littattafai Mohammad Hasan Elmi, bugu na uku, 1336.
* Kashani, Mulla Fethullah, Tafsirul Manhaj al-Sadeghin, Tehran, kantin sayar da littattafai Mohammad Hasan Elmi, bugu na uku, 1336.
* Kashani, Abd al-Razzaq, Sharh Fusus Al-Hekam, Qom, Bidar Publications, 1422.
* Kashani, Abd al-Razzaƙ, Sharh Fusus Al-Hekam, ƙom, Bidar Publications, 1422.
* Kermani, Alireza "Hazrat Ibrahim (PBUH) in Islamic Mysticism", Binciken Sufi, Na 5, bazara da bazara 2019.
* Kermani, Alireza "Hazrat Ibrahim (PBUH) in Islamic Mysticism", Binciken Sufi, Na 5, bazara da bazara 2019.
* Masoudi, Ali bin Hossein, Isbatul Al-Wasiyya Imam Ali bin Abi Talib, Qum, Ansari, 2004.
* Masoudi, Ali bin Hossein, Isbatul Al-Wasiyya Imam Ali bin Abi Talib, ƙum, Ansari, 2004.
* Mughniyeh, Mohammad Javad, Tafsir Al-Kashif, Tehran, Dar al-Katb al-Islamiyya, 1424H.
* Mughniyeh, Mohammad Jaɓad, Tafsir Al-Kashif, Tehran, Dar al-Katb al-Islamiyya, 1424H.
* Mazandarani, Mohammad Hadi bin Mohammad Saleh, Sharh Furu Al-Kafi, malami kuma mai karantawa: Mohammad Javad Mahmoudi da Mohammad Hossein Daraiti, Qum, Dar al-Hadith don bugawa da bugawa, bugu na farko, 1429 AH.
* Mazandarani, Mohammad Hadi bin Mohammad Saleh, Sharh Furu Al-Kafi, malami kuma mai karantawa: Mohammad Jaɓad Mahmoudi da Mohammad Hossein Daraiti, ƙum, Dar al-Hadith don bugawa da bugawa, bugu na farko, 1429 AH.
* Mohammadi Rayshahri, Muhammad, Daneshnameh Imam Hossein (a.s) bar Paye Alqur'ani, Hadisi wa Tarikh, mujalladi 14, Buga Cibiyar Al'adun Darul-Hadith, Qum, bugu na biyu, 1388.
* Mohammadi Rayshahri, Muhammad, Daneshnameh Imam Hossein (a.s) bar Paye Alƙur'ani, Hadisi wa Tarikh, mujalladi 14, Buga Cibiyar Al'adun Darul-Hadith, ƙum, bugu na biyu, 1388.
*‌ مرعشی نجفی، سید مهدی، [http://alhassanain.org/persian/?com=book&id=814 حوادث الایام: گاهشمار تاریخ شیعه]، ترجمه علی عطائی اصفهانی (نسخه الکترونیکی منتشر شده توسط مؤسسه فرهنگی-اسلامی شبکة الامامین الحسنین(ع)).
*‌ مرعشی نجفی، سید مهدی، [http://alhassanain.org/persian/?com=book&id=814 حوادث الایام: گاهشمار تاریخ شیعه]، ترجمه علی عطائی اصفهانی (نسخه الکترونیکی منتشر شده توسط مؤسسه فرهنگی-اسلامی شبکة الامامین الحسنین(ع)).
* Makarem Shirazi, Nasser, Tafsir Namuneh, Tehran, Dar al-Katb al-Islamiya, 1374.
* Makarem Shirazi, Nasser, Tafsir Namuneh, Tehran, Dar al-Katb al-Islamiya, 1374.
* Meybodi, Abulfazl Rashiduddin, Kashf Al-Asrar wa Adeh Al-Abrar, gyara ta Ali Asghar Hekmat, Tehran, Amir Kabir Publications, 1371.
* Meybodi, Abulfazl Rashiduddin, Kashf Al-Asrar wa Adeh Al-Abrar, gyara ta Ali Asghar Hekmat, Tehran, Amir Kabir Publications, 1371.
* Neishaburi, Nizam Al-Din, Tafsir Ghareeb al-Qur'an, Tabari Tafsir margin, Beirut, Dar Reha'a Tarath al-Arabi.
* Neishaburi, Nizam Al-Din, Tafsir Ghareeb al-ƙur'an, Tabari Tafsir margin, Beirut, Dar Reha'a Tarath al-Arabi.
* Nazhat, Bahman, "Tahawwul shaksiyat dar negareshe  tafasir Irfani ba takid bar kisseh Hazrat Ibrahim", Irfaniyat dar adab Farsi, shekara ta 11, shafi na 45, hunturu.
* Nazhat, Bahman, "Tahawwul shaksiyat dar negareshe  tafasir Irfani ba takid bar kisseh Hazrat Ibrahim", Irfaniyat dar adab Farsi, shekara ta 11, shafi na 45, hunturu.
Automoderated users, confirmed, movedable
6,969

gyararraki