Jump to content

Salatul Hadiyya

Daga wikishia

Salatul hadiyya (Larabci: صلاة الهدية ) Sallar da ake sadaukar da ladanta, sallah ce da aka rawaito daga Imamai Ma'asumai,[1] mustahabbi ne a yi ta ranar Jumu'a, raka'a takwas ce, raka'a biyu sau huɗu, a sauran ranaku kuma ana yi raka'a huɗu ne, raka'a biyu sau biyu,[2] sai a sadaukar da ladanta ga ɗaya daga cikin Ma'asumai sha huɗu.[3] Bisa abin da ya zo a littafan Muslunci ga yadda ake yinta:

Ranar Litinin: Raka'a hudu, a sadaukar da ladanta ga Imam Jawad (A.S)

An ce bayan ko wace raka'a guda biyu, sai a karanta wannan Addu'ar ta musamman, sai a sa sunan Imami da za a sadaukar da Sallar gare shi madadin kalmar wane.[5]

أَللّهُمَّ أَنْتَ السَّلامُ وَ مِنْک اَلسَّلاَمُ وَ اِلَیك یعُودُ السَّلامُ حَیِّنا رَبَّنَا مِنْك بِالسَّلامِ اَللَّهُمَّ إِنَّ هَذِهِ الرَّکعات هَدِیةٌ مِنَّا إِلَی وَلِیك "فلان" فَضْلِ عَلی مُحَمَّدٍ وَ آلِهِ وَ بَلِّغْهُ اِیاهَا وَ أَعْطِنِیي أَفْضَلَ أَمَلِي وَ رَجائِي فِیك وَ فِي رَسُولِك صَلَوَاتُك عَلَیهِ وَ آلِهِ وَ فِیهِ[6]

Bayanin kula

  1. "Al-Tusi, Misbah al-Mutahajjid, 1411 H, shafi na 322."
  2. "Sayyid bin Tawus, Jamal al-Usbu', 1408 AH, shafi na 23."
  3. "Majlisi, Tuhfat al-Zair, 1386 SH, shafi na 658."
  4. "Tusi, Misbah al-Mutahajjid, 1411 H, shafi na 322."
  5. "Majlisi, Tuhfat al-Zair, 1386 SH, shafi na 658."
  6. "Sayyid bin Tawus, Jamal al-Usbu', 1408 AH, shafi na 24."

Nassoshi

  • Tusi, Muhammad ibn Hasan, Misbah al-Mutahajjid, Qom, Mu'assasatu Fiqhi al-Shi'a, 1411 H.
  • Sayyid bin Tawus, Ali ibn Musa, Jamal al-Usbu' bi Kamal al-Amal al-Mashru', Tehran, Dar al-Ridha, 1408 H.
  • Majlisi, Muhammad Baqir, Tuhfat al-Zair, Qom, Mu'assasatu Peyam al-Imam al-Hadi (AS), 1386 SH.