Ɗawasin

Daga wikishia

Ɗawasin, suna ne na surorin shu’ara da ƙasas da farkonsu ya fara da “ɗasinmim” da suratul namli tare da “ɗasin'nun”[1] game da falalar karatun ɗawasin, an naƙalto daga Imam Sadiƙ (A.S) cewa duk wanda ya karanta ɗawasin a daren juma’a, zai kasance daga waliyyan Allah, kuma zai kasance ƙarƙashin inuwar luɗufi da kariyar ubangiji, ba zai taɓa fuskantar wahala a duniya kuma ranar lahira za a bashi aljanna domin ya yarda, bari dai Allah zai bashi hurul ini guda ɗari ya yi aure da su.[2] haka nan a cewar Allama Hilli mustahabbi ne karanta ɗawasin, musammam a daren juma’a.[3]

Bayanin kula

  1. Ramyar, Tarikh kur'an, shafi na 597
  2. Hurru Amili, Wasa'il al-Shi'a, 1414 AH, juzu'i na 7, shafi 411, H9722, Hawizi, Nur al-Saqlain, 1415 AH, juzu'i na 4, shafi na 74.
  3. Allameh Hilli, Tazkirah al-Fuqaha, 1414 AH, juzu'i na 4, shafi na 117.

Nassoshi

  • Allameh Hilli, Hasan bin Yusuf, Tazkira Al-F
  • Hawizi, Abd Ali bin Juma, Noor al-Saqlain, bugun Hashim Rasouli, Qum, Ismaili, bugu na hudu, 1415H.
  • Hurru Amili, Muhammad bin Hasan, Wasa'il al-Shi'a, Qum, Al-Bait Institute, 1414H.
  • Ramyar, Mahmoud, Tarikh Qur'ani, Tehran, Amir Kabir Publications, 2018.
  • fuqaha, Qum, Al-Bait Institute, 1414H.